Chapter 99
Chapter 99
kiranta dattijuwa tunda ba yarinya ba ce ko a fuska. Maida hankalinshi yayi ga k'afarta dake fitar da jini amma sai k'ok'arin gyara gyalenta take tana son mik'ewa tsaye, a nutse tare da saka Allah d'aya a gabansa ya kai hannayensa biyu ya dafa kafad'unta cike da kulawa yace "Mahmah, sannu, dakata fa kin ji ciwo." Kamata yayi ta mik'e tsaye tare da juyawa kan wata tsohuwar robar da ta jik'a saiwar magani a ciki, ruwan da babu a wurinsu yasa ta fito nema da k'yar ta samesu a wani gida nesa da su sosai saboda ba kowa ke da yarda mutum ba yanzu musamman su da ke cikin wani mummunan yanayi. Ganin robar yashe ruwan sun watse haka ma maganin yasa hankalinta tashi sosai ta dinga nuna robar tana hawaye tana fad'in "Sun zube su ma, sun zube ko? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Yah Allah , Subhannalah Subhannalah" ta katashe furucinta na kalkaltu kadan haka idan ka ji dai maganarta zaka fahimci ba bahaushiya sak bace Kubcewar da take ta son yi zuwa ga robar yasa shi k'ara dafe kafad'unta yana duban k'afarta dake ta fitar da jini yace "Mama ki kwantar da hankalinki ki nutsu, muje na kai ki asibiti." A d'an razane ta juyo ta kalleshi tace "Asibiti? Ni zan je asibiti? Ka ga Yana can fa zai mutu, yau abin ya fi na da ban da sukuni idan ban je na same shi ba, mutuwa zai yi, mutuwa zai yi haka yake cewa idan bamu tafi ba mutuwa zai yi " A hankali ya k'ank'ance idonshi yace "Wa ye zai mutu Mama?" Nuna masa bayanshi ta yi, a nutse ya juyar da kansa bai ga komai ba sai filin dake wurin da kuma wata bukka da zai iya cewa ya hanga a d'an nesa kad'an, sake juyawa yayi ya kalleta yace "Mama me ye a can d'in? Wa ye zai mutu?" Fuskarshi ta kalla da idonta da sukayi fari fat tsabar rashin saka kwalli sai d'an sirkin ja da suka fara yanzun na hawayen da take, cikin nu💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *DA SASAFE KAFIN KI CI KOMAI KI SAKA TAFARNUWA KWAYA UKU A CIKIN COKALI KI LULUBETA DA ZUMA KI CINYE SUMUL SAI KI YI BROSH......KARIN NI'IMA NE* A tausashe da rikaken yaren buzancinta ta ce" *"Elishe jehadine itamatak, yara atunaso agrawadah, tunane tuta wulih*"............. Da sauri ta dafe gaban goshinta ta kuma dauko harshen larabci dan ta tabata ba gane yarenta zai yi ba, yanzunma a kidime ta ce" Subahannalah , *Innahu zauji, sa ya mutu hunaka, alaina an nazhab, laqag intiqalal yaum*" Sai kuma ta yi kwalkwal da idannuwanta tana sake rike damatsunnan hannayensa domin ya dafata ne yana kallonta a wani rikicen wannan karron da yaren turancinta gangariya ta ce" *My husband, he is dying,he said we have to go,His condition is critical* " Sai kuma t samu kanta da yin shiru na dan lokaci tana kallonsa, kamar kurma, ta rasa gane yana gane yarenta ko baya ganewa? Wani yare ne shi? Me yake ji? Kwata kwata ta manta da yana mata maganar zai kaita asibiti, kai tama manta da wani yare ne ya yi mata magana, yanzun ta dauki yaren karshe da fatan Allah ubangiji ya cidata ya ganeta a raunane ta ce " *Mijina ne, gayacen zai mutu, wai sai mun tafi, yau abin ya tashi sosai*" Ta cika shi ta hade hannayenta ta ce" Ka barni na koma gare shi, ta yiwu idan na bashi maganin ya koma barcin" Sakinta ya yi yana kallonta a lokacin da ta sake rage tsayinta sosai tana dafe gwuiwarta ta kwashe sauran magungunnan nan ta maida cikin robar irin ta almajiran nan ta sake juyawa ta komaa wajen da ta nunaa masa tana dingisawa haka kuma jinnin na diga a kafarta domin ta bugu sosai, aman abin mamaki ba buguwarta ce a gabanta ba, hasalima fama take ta karasa wajen da tai masa nuni A hankali ya ringa juyawa yana karewa wajen kallo kafin ua sauke ajiyar zuciya ya nufi wajen da ta bi aa hankali Sai da ya shige wajen sosai sannan ya saka hannunsa ta bayansa ya ciro bindigarsa a hankali yana sake kusanta kansa da wajen yana hankalce da yannayin wajen Shi kam bai ga komai na suspect ba, hasalima wajen shirunsu ya yi yawa sosai Sai da ya karaso ya dan saurara kunnansa ya dan hada kunnen nasa da jikin zanar yana sauraro "Ki kunceni babu inda zan je , ki kunceni mu gudu kin ji, ki kunceni bakya jin zafin da nake ji ko? Zafi nake ji a jikina kamar zan mutu, gaba daya duniyar nan garin mai zafi ce, so nake na ji na tashi sama na gudu, mu tafi so nake na tafi"........... Muryar wani namiji ke fada a rikice kamarma kokowa suke yi da matar A hankali ya samu ya dan daga rufar buhun da aka yi a kan kofar, hakan yaa tsorata su gabaa dayansu, saima ya kasance namijin ya fi macen tsorata domin gaba daya ya nemi cumuimuyeta a cikin abin rufar da take lulubi da shi Jikinta na rawa itama cike da tsoron kar dai asirinsu ne ya tonu haka take kallon MUhay Shima dan bukar tasu yake bi da kallo, wace da gani baa sai an fada ba wanda ya yi bukar nan ko macen ce ko kuma wani ne da bai iya ba domin abin a jirkice yake gaba dayansa Irin robar da ta zo da su ne biyu ajiye kowace ba komai a ciki, haka kuma a dakin ba komai daa zai nuna maka sunna dan samun na ci a bakansu ko yayane Ba abin sallah, kai datin dake tare da su din nan anya ruwan alwallah na hawa jikinsu kuwa? Sake maida kallonsa ya yi jikinsu yana mai tabatarwa kansa cewa hali ne na rayuwa ya mayar da su haka, dan haka sai ya samu Kansa da fitowa ya tsaya yana
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188