Chapter 128
Chapter 128
sada kanta gannin ya kalleta sakamakon Mama da ta kalleta hakan na masa nuni da IBTISAM dinsa ce ta dawo Wata wai SHUWWAR ? To wa ya cenza mata sunnan kuma? A nutse ya ce" Ku yi hakuri Hajia, ku yi hakuri dan Allah, aman idan ba damuwa zan so a fada min maganar nan da mamansu ke son sani itama, domin zan iya rantsewa tunanin inda suke ya saka na iya jurewa, ba zan iya cin komai ba sai na ji abubuwan nan" Ai kam ido hudu sukai da Nahidht din da SHUWWA Sai kuma suka sake sasada kawunansu Mama ta sauke ajiyar zuciya ta ce" In sha Allah ni zan fada maku abinda na sani, aman dan Allah ina mai rokarku da ku fuskanci alkhairin dake tare da nanauyan kadarku baki daya, ku yi hamdallah ga ubangiji tunda har ya kasance ku dukanku kunna raye, to fa mai saukin kennan......" Da ido suke kallon Mama tana bayani a sanyaye a nutse, tun sunna sama har suka dawo kasa suka zazauna suka rike hannayensu su dukansu kowace zuciyarta tamkar zata buga dan tsoro haka iyayensu dake sauraron maganar sunna gannin tamkar a wai ne har Mama ta dire aya wada shima Chief of army sai yau ya ji wannan maganar da tarin tausayi yake kallon yan matan da iyayensu suka yi mutuwar zaune sunna kallon Mama Tabas maganar ta dake su, idan a dazu mahaifinsu bai zubar da hawaye ba a yanzun kam idannuwansa zubarwa suke ba kakautawa, wai a haka Mama bata budi bakinta t fadi sana'ar me Nahidt din ke yi dan ciyar da yar uwarta da ita kanta ba, sai dai dan hausa ba bagwari bane, a dukan maganar ba'a fadi ga wanda ya dauki nauyinsu kafin yanzu ba, bakuma aka fadi ga sana'ar da suka yi dan ciyar da kansu ba, dole mutun zai gane wani abin a ciki Jiki na rawa Nahidt ta ce" Dan Allah ku yi hakuri" Mama a hankali ta dora kanta a gefen kafadar mijinta tana tuna rayuwarta, a lokacin da ta biyewa soyaya ta samu d'an d'anta ta yadda ta gudu saudiya, watau dai ita ayar nan bata mantuwa bata tsanlake? Hasbunnalahu wani'imal wakim, Muryarta na rawa ta ce" Kunna nufin kunnga Hamza? Hamza har ya kusa aurenki?, Sannan kun ga ahalina har sun nuna sun neme ni?, Kunna nufin Hajara ce ta ce maku mun mutu?, Kunna nufin ku din nan ne kuka yi rayuwa kamar ta wulakantatu?" Da sauri Shuwwa ta rarafa ta koma kusa da kafar Mama, sai dai tun kafin ta zauna mahaifinta dake hawaye ya saka hannunsa ya share a kausashe ya ce" Ki dawo nan ki zauna ki fuskanceni Ebtisammmmm, kece harda su cenza sunna? Marainci hauka ne,? Nahidt dan bama nan kika wulakanta kanki? Ba gwara ace aikatau kuka yi a gidan masu iko suka wulakanta ku ba, ba gwara ace wankau kuke yi ko tallah kuke dorawa a kawunnanku ba?, Yanzun a duniya ana rasa masu tsawatarwa da babar bulala a cikin anguwanni dan hanna halaya irin na mutanen banza ba?, Da ba dan Allah ya sa MUHAMMAD na tare da ku ba da an tozartaku a cikin kasata? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Dad ne ya mike tsaye da sauri yana kallonsa Sai kuma ya juya wajen Mama , ya sake juyowa yana kallonsa Gaban goshinsa ya dafe ya juya ya fice a falon yana mai danna kira Bata jima tana ringin ba aka daga Hankalinsa a tashe ya ce" Na san kana da labarin batan magajin garin nan harma kannin mahaifinsa ya hau kujerarsa, ka san ni mahaifin nasa ne ya rikeni na tsayin shekara hudu a lokacin da na je karatu harma ya bani talafi , zaman da na yi tare da shi na san ya malaki d'a daya tal wanda bayansa bai sake samun haihuwa ba du kiwa da irin yadda yake da mata, MUHYIDEEN yana fita da ji fada ina gannin yannayin da yake yi idan yana cikin hali na farin ciki ko akasin hakan, ka ga muryar bakon nan, da yannayinsa gaba daya sai yake tuno min shi, baban abin tashin hankalin wai anya tunda wannan bawan Allahn ya bata an neme shi kuwa? Ni kaina ba shi ba, ko mahaifinsa na manta kwata kwata da shi bayan mutumen nan shi ya bada ni cikin zakarun da za'a zaba su zama manyan sojojin kasa, ka ga yanzun kamar daga sama wai sai nake ta tunaninsa dan wannan bawan Allahn na magana, haka Takawa yake lokacin nan sai ka ga magana ta gagareshi,aman idan bakinsa ya bude kuma sai ka sha mamaki, uwa uba irin yadda yake nuna fushinsa haka takawarmu yake fa........ MUHYIDEEN wanene wannan mutumen?" MUHAY ya sauke numfashi a nutse ya ce" Dad dazu na samu damar fara gabatar da bincikena nima, to dama hotonsu na dauka tun a cikin zanar nan, sai na samu na binciko irin masu kazagin nan , maganar dai da nake yi na tura sako an saka a hannun mutumen cewa ina mai mika kukana wajen sarakanmu su kula da mahaukatan kasarmu, ya dace a ringa kama su ana basu kulawa domin summa mutane ne, na dan samu ne na hada da wasu hotunnan na kwatanta cewa a cikin garin nan na gansu..........., Maganar dai da nake yi Dad tunda na dawo nake samun kira ta number daban daban, harma a Wajen aiki an fada min cewa an turo mutane daga masarauta wai ana so a fadi inda aka ga mahaukatan kaf ana so a fra kilace su, kuma ana gaishe ni............, Inaga koma menene ya kawo kansa fa kansa, ni kuma na daga masa kafa ne dan ba da dan aikensa zan yi ba, lamarin nan tuni na saka shi a cikin jerin karar da na ba alkali ya fara nazarta.........ina kyautata zaton da *SULTAN* muke tare, kuma an masa sihirin da ya fitar da shi ne daga kasa harma daga rayukan al'umar dake iya tunnawa da shi" Ai Dad bai san lokacin da ya kai zaune dabak a kasa ba, gaba daya jikinsa har rawa yake yi a rikice ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, Ka tabata kuwa Son? Aman waye zai aikata irin wannan mumunan aikin?, Saboda me?" MUHYIDEEN ya ja fasali a cikin numfashin da yake saukewa ya ce" Dad , *KUDI, MULKI, MATA* sunna da karfin da zasu iya saka bawa aikata aikin dana sani, ta sanadiyarsu komai na iya faruwa, ina kyautata zaron kujerar da take tasa ce ake so aka kauda shi" Dad ya ringa girgiza kansa muryarsa na rawa ya ce" aman kuwa idan haka ne duniyar gaba daya ta fita a raina Son, wai ina zamu shiga da rudaninta ne? , Bata da komai a cikinta sai kazanta da shirme, bata da komai sai tashin hankali, ni yanzun nine na sauki SULTAN a gidana? Yaya zan yi na iya yin kamar ban gane shi bane? Son ka dawo yau please ka dawo in ba haka ba ni ba zan iya shiga na hada ido da ido da shi ba walahi"............ Dan murmushi MUHAY ya yi ya ce" zan zo jibi Dad, ka yi kokari kar ka nuna masa ka gane komai, mu bashi dama ya samu nutsuwar zuciya,
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188