Chapter 15
Chapter 15
*ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Sosai zuciyarta ta fara rawa, ta jure, ta daure, ta kawar da kanta a kansa sau kusan uku dan kar ta aikata Abinda zuciyarta ke son sakata aikatawa aman ina, sai da ta samu kanta da fashewa da kuka tana zaunawa gaba dayanta a kasa maimakun da farko da take tsugune a kan kafafuwanta Kanta ta sada sosai tana yin kukan da ba ihu ba salalami aman kuma kuka ne mai tukowa daga cen kasan zuciyarta yana fitowa fili wanda ya saka shi sake jin ciwon maganar sakin nan Hankalinsa a tashe ya ce" shin wani laifin da ya cencenci a yiwa sunnar ma'aiki irin wannan wulakancin kika aikata masa da ya sake ki ne, Yah Allah karshen auren ne ya tabata? " A hankali take gyada kanta kafin ta sake sada kanta cikin kukan ta ce" Laifi ya ce na aikata masa Aba, ya ce an ce masa mamana karuwa ce shi yasa ba zai iya zama da ni ba, na yi iya yina dan na kwatanta masa cewar yayata ce kuma bana so ana kiranta da sunnan nan aman abin ya gagara karshe ya sake ni sakin da Allah baya so watau saki uku tashi daya Aba" Carbin dake hannunsa yake ja da gagawa gagawa yana ambaton Allah a hankali kafin ya cire dubansa ya ce" Ita Nahidt din abinda na hanneta da aikatawar ci gaba ta yi da aikatawar ne?" Kanta dake kasa ta gyada abin na cin ranta ta ce" Ko yau har yanzu basu dawo ba, ban san ina suke ba, aman ina cike da Tsoron da kuma jin haushin gannin dawowarsu su dukansu biyun" Wani zafi ya sake ji a cen kasan zuciyarsa Shi da kansa shekarunsa ba zasu wuce arba'in da biyar ba a duniya, Allah bai azurtashi da haihuwa ba, haka kuma a wajen mahaifinsa kafin ya rasu ya bara masa gado na makudan kudi da na karatu na mamaki, mahaifinsa shi daya tak ya malaka mai rai a duniya, matansa biyu sunna zaune da shi har yanzu duda natsalar rashin gannin kwayakwayensu a tare da shi, aman ba wace ta tafi dan baya haihuwa, ya kasance yana matukar tausayawa rayuwar yan matan nan, IBTISAM na kiransa da Aba kai tsaye abinta, aman yayarta tsabar takadariya ce takan kireshi ne da sunnansa kanta tsaye abinta, idan yan laushin na kusa kuwa sai a ce da shi Malan Ya yi ya yi da yayarta kan ta dauko kanwar tata da Fauziyar dukansu su koma gidansa da zama, yana so ya taimakawa rayuwarsu, yana so ya basu yanci irin na kowa, aman tashin farko ta nuna masa hakan ba mai yiwuwa bane domin zaman na iya haifar da fitintinu masu yawan gaske kama daga zamantakewarsa da iyalinsa, da mutanen anguwa da wajen daukan karatunsa, ana iya sako su a gaba a ce sai yadda aka yi da su bayan basa ra'ayin hakan sam sam Da wannan ta murje ido ta ki maganar Bai san me duniya ta yi mata da zafi haka ba, bai san yaushe zata daidaita lamuranta ta bar komai ta koma ga Allah ba, bai san yaya zai kwatanta irin ciwon da yake kwana yake tashi da shi a kasan zuciyarsa na irin dabi'un NAHIDT ba, a yau ya tabata idan har ya samu barci to fa sai dai barawo jin an sake jadada masa NAHIDT na aikinta wannan abu dake saka shi yin amai, dake kona masa zuciya, watau bata bari ba bayan a da gaske ya san cewar bata barin ba fa, kawai dai bai san dalilin da ya sa baya so sam a ringa tunasar da shi cewar bata bari din ba A sanyaye ya ringa furta" Ki yi hakuri IBTISAM kin ji? Ki daina kukan haka, Allah ya sa hakan shi ya fi zama alkhairi a gareki da mu baki daya, kin ga ki share hawayenki wani hannin ga Allah baiwa ne kin ji?" Kai take gyadawa tana share hawayen nata ta ce" Haka ne Aba tunda gashi har Allah ya fitar min da wanima , sunnansa Sudais kuma shi bama tsoho bane haka kuma bashi da aure sannan ka ga bashi da rusheshen cikin nanma sam" Bai san lokacin da ya maido da dubansa kanta ba yana furta" IBTISAM ki yi shiru da magana" Shirun ta yi tana kallonsa, haka shima yana kallon kuruciyar dake dawainiya da yarinyar a bayane ba a boye ba, ta yadda idan ta yi wasu abubuwanta a bayane ake iya gannin yarintarta da komai nata A nutse ya ce" IBTISAM yaushema kika fita a ciwon abinda wancen ya maki? Kin ga bana son aikin gagawar nan fa, shi yake sakawa mu aikata aikin dana sani, gagawa fa aikin shedan ce IBTISAM" SHUWWAR ta karkata kanta tana fadin" Aba walahi ba maganar gagawa a cikin lamarin nan, tunda safe muka hadu da shi a wajen kallon taron da aka yi yau, a kadan mun yi awa uku da shi muna zantawa, ya fada min ko shi dan gidan waye, ya fada min sana'arsa, ya fada min cewar mamansa ta rasu, aman matar babansa bata da matsala ba zata tsane ni ba zata so ni tamkar y'ar cikinta da ta haifa, ya fada min zan daina kukan maraici haka kuma yayata zata yi alfahari da aurenmu, ya fada min komai Aba yana da nutsuwa sosai kuma yana sona" "Ya salam, ya salam, IBTISAM dan kawai ya farfada maki duka wadinnan shikenan ya gama zama mutumen kirki sai aure? Wani irin neman aure ne haka da gagawa haka?" SHUWWAR ta shagwabe fuskarta ta sanyayar da muryarta ta ce" Aman ai kai kake cewa jan maganar aure bata da dadi, yawan tsayawa zance bashi da kyau, idan aure za'a fito a yi a fito a yi kar a tsaya tsaye tsaye ko?" Dan murmushi ya yi yana fadin"
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188