Chapter 131
Chapter 131
a yanzu aiki suke yi a baban filin girkin gidan, gaba dayansu ne suka hade suke girke girken sakamakon sanar masu da Dad ya yi cewar su Muhay zasu taso tare da Malan, da Hamza Du irin yadda Maman Muhay ta so ta yi zamanta duba da akoy gajiya a tare da ita a ganninta, sai Maman su Shuwwa din ta nuna mata cewa ai ita ai zama a waje dayan nan ne gajiyarta walahi, dan Allah ta barta ta kama masu aikin Ai kuwa tana kallon girke girke, girke girken irin na larabawa, kayan sarafawa ne wasun babu su aman da wa'inda ta samu ta yi anfani Cen kusan karfe biyar na yamma ta kai dubanta wajen Mama a hankali ta ce" Mamansu inace da mijin Ebtisemmmmmmmm ne za'a zo yau din?" Mama ta waiga itama ta kalli Shuwwa, harga Allah tun dazu take ta son ta ce ta tashi ta je ta shirya tarbansa ko yayane, itafa so take su tare dan har yanzun mamakinsa take yi, sam bata ga alamun ya taba kusantar iyalinsa ba, wannan abin ke daga mata hankali walahi, har yanzu fa tana cikin tunanin abu biyu, to wai ko bashi da lafiya ne? Ko kuma baya ra'ayin mata ne..? Subahannalah sosai abin nan ke damunta bata san yaya zata cire a ranta ba, kuma tana kallo fa yarinyar nan fa na iya bakin kokarinta, gaba daya shi dinne ke saka mutane a wani tunanin daban A nutse ta gyada kanta tana fadin" Eh maman IBTISAM, da shi za'a zo" Mama ta sake waigawa wajen shuwwa da mamaki a saman fuskarta ta ce" Ke , me kike yi har yanzu a zaune ne?" Shuwwa da Nahidt suka dago a tare sunna kallonta Da wani mamakin ta ce" Ba yau mijinki ke dawowa bane?" Sake kallon Nahidht ta yi domin abin ya mata banbarakwai, sai dai da sauri ta sake juyowa kan mahaifiyar tata a lokacin da ta ce" Ya ina magana kina waiwayarta ne?" Da inda inda ta ce" Eh, Eh haka Mama tace yau zai dawo" Da wani mamakin ta sake kallonta jin wai haka Mama tace, me kennan? Yaya zaman auren y'artata yake ne yanzunma? Ko dai daurawar kawai aka yi sunki yarda su gyara zaman nasu? Miyar Agushin da take yi ta bude ta daidaita dandanonta sannan ta rufe ta sake juyowa da haushi haushi ta cire ludayin cikin miyar ta nufo Shuwwa dake kikifta ido ita bata san me maman nata ke nufi ba💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A guje ta diba ta nufi bangarensu gannin itace za'a bugawa ludayin ko me? Ai kam mamanta bata yi kasa da gwuiwa ba ta rufa mata baya har suka idasa shiga kafin ta ja ta tsaya gannin ta je da gudu bayan mahaifinta ta tsaya tana kallon Maman Dan murmushi ya yi da alkur'anin dake hannunsa ya dan rufe yana kallonta ya ce" Malama wani abu muka yi ne?" Ludayin dake hannunta ta nuna ta ce" Aban IBTISAM ka bani yarinyar nan na maka mata wannan ludayin ko zata nutsu" Kai ya girgiza da dan sauri yana mai jin wani farin ciki da annashuwa da tuna rayuwarsu ta da ya sake fadin" Me zai hanna a gyara matsalar ta fatar baki ne ba sai an taba lafiyar jikinmu ba?" Mamanta ta sauke yar ajiyar zuciya tana kallonsa ta ce" Mijinta fa zai dawo yau, shin a shiriricewar da suka yi harda ta rashin sannin ciwon kai?, Rashin sannin ciwon kai ne mana Abansu macen da zata yi zaune kamar jaka mijinta na hanya daga tafia? Allah na tuba ko a cikin gari ne ya yi tafiyar awa hudu wajen aiki ko zaman majalisa ai kya kokarta da abinda Allah ya malaka maki ki dan daidaita ta yadda gobe idan ya tashi yi maki gori ba dai na tsaftar jikinki, ko muhalinki, ko girkinki ba, Malama wuce ki je ki gyara masa bangarensa, ki maida hankali ki zo ki kawo kayan abincinsa daban a zuba ki kai ki kilace, ki kula da turaren wuta da na bayi da na gadonsa, sannan ki tabata kin kula da jikinki yadda ya dace .......ko shima sai na koya maki ne?" Ta karashe da dan daga muryarta kadan tana zazaro mata ido Da sauri Shuwwa ta girgiza kanta ta fito daga bayan mahaifinta ta zagaya da gudu ta wuce a dakin gaba daya ta tafi wajen Maman Muhay dan tambayarta ky din bangarensa cike da tunani kala daban daban Tunda take fadan, mahaifin Shuwwa ke kallonta Zai iya cewa rabonsa da irin wannan tunanin a zuciyarsa har ya manta, Hijabin dake jikinta kiwa sosai yake boye yar ramar da bata idasa cikewa a jikinta ba, fadan da take yi kuwa sai yar duma dumar budurwar da ta sace zuciyarsa dare daya ta dawo masa a cikin tunaninsa Tabas zai iya cewa bai taba gannin mace mai tsaftarta ba, watau idanma tana da dati to fa idannuwansa basu gani ba, gata da kamshi, gata da dumi............. A hankali ya samu kansa da dan hadiye yawu kadan a makoshinsa da ya dan bushe a lokacin da ta juya ta fice a dakin bayan an ja masa nasa kashedin shima ta hanyar turo bakinta kadan ta auno shagwabar dake tata ce wace ake yi masa ne ta dan dira kafarta ta ce" Ka ga dai Abanta walahi karma ka ce zaka hannani shakarta, gaba daya yaren nan na kula sun dauki marar kirkin hali da yawa sun zubar da na kirkin, ka ga NAHIDTma jira take na ce ta je ta gyara jikinta dan bakon da za'a zo da shi, aman ba komai daidai nake da y'ayanka ni kam!" Ta idasa ta juya ta bar masa wajen Dan murmushi ya yi yana girgiza kansa ya sake bude Alkur'aninsa a kasan zuciyarsa yana ayanna abubuwa kamar haka' Wannan rayuwar ita nake so ta co gaba da wakana a tare da ni, na so na yi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188