Chapter 132
Chapter 132
ta yinta har zuwa cikin kabarina......, Sai dai gashi ga dukkan alamu kwana kusa zata gagareni, domin nadin dake kaina mai rikicin da ban san ko zan iya kallonta a haka tana min girgiza ba......?' (Mamana, auntyna, dan Allah ku duba, ku bude idannuwanku ku duba, koda kune kushewa a tsufa, koda kune magarya a y'aya ya dace ku gane cewar ibada ne, haihuwar y'aya ba shine zai sa ki watsar da komai ki zubar da komai ba, tabas akoy kunya irin tamu ta hausa fulani wace ke hanna mana aikata wasu abubuwan a gaban y'ayanmu ko bakin fuska, aman na tambayeku su y'ayan har cikin dakinmu suke kwana da mu ne?, Ki iya rigima mama koda baki iya ba, ki dan ringa dan jefo shagwaba lokaci zuwa lokaci koda baba bai san me hakan yake nufi ba, ki gane mama nishadinki ne koda baba a yanzun baya andanuwa ta hanyar bed, ki gane ki dan zuba abu irin na yarintama zai saka baba kallonki da murmushi a fuskarsa ya dan dungure maki kai ya ce yau kuma shagwaba ake ji maman walida?, Yau kuma rigima ake ji uman Fatima?, Yau yan rikicin a kusa suke da alama uwar gidan Malan, ba maganar mijinki bashi da kudi a wajenki sarki ne, ba maganar mijinki babu abinda ya sani sai fushi cen dam baki koya masa walwala ba a yanzu ba zai iya koya ba, walahi ko dutse ne shi dabi'a zata shige shi, domin yau da gobe sai Allah , ke dai ki yi kokari idan kin zubar da komai ki dawo da daurin nan naki ture ka ga tsiy a gabansa, ki dan shafa jan baki ki kanne ido, idan yace to yau kuma? Ko dai a kaiki a maki rukiya ne? Rukunkume baba ki jefa shi a gado zai gane aljanu sun shigeki😌, aman fisabililahi dan kawai kin samu jika kamarni shikenan sai ki wani kashe kanki inadarma ba'a habakata?, Lada ne fa, 😌 gaskiya a daina wasa da lada gaskiya, a gyara Mama babama yana son jin dadi gaskiya, kuma tsufanki a wajenmu y'ayanki kika dan kwana biyu walahi a wajensa in kin so kika tsufa, domin kinga damar da furfurarki da yabarki ki ce sai ya maki Ampa😌, ba nufina da shekarunki ki ringa fama da kannanun kaya ba, ko daya, ko daya walahi, wani sa'in da kannanun shekarunma sai ka ga idan yannayin jikin mutun sai a hankali kannanun kayan basa yi masa kyau, ba dole bane saka su, ke dai kawai ki iya dauri 😂babu abinda bama gani ehe, a dai kula😍😍😍) Gyaran take yi cike da takaici a kasan zuciyarta Ba komaine ya sakata a cikin takaicin ba sai tunawa da ta yi ko a safiyar yau ta yi masa mesage kamar haka *Barka da safiya yalabai, fatan ka tashi cikin koshin lafiya? Yaya aiki? Allah ya tsare* aman ko nataciyar mayya bai turo mata da reply ba bale ta yi tunanin ya gani, to wai ko bai gannin bane? Ko kuma da wani tunani na daban ne a cikin kwakwaluwar wannan bawan Allahn ne? Koda yake idan ta ce babu ta yi karya, ta san da décision dinsa na rabuwa da ita kwana kusa, to aman ita tana gannin mutuncinsa da kimarsa a yanzu ne dan ya kwatanta kamar shi din ai dan mutunci ne ta hanyar taimakon iyayenta kau?, Aman a yanzu abinda Mamansa ta ce ya matukar bata mamaki, shin ta yaya suke so ta dauko suturarta ta kawo dakin nan ne? Wai me suke so da ita ne haka kai tsaye? Maida hankaki ta yi ta gama gyaran sannan ta koma bangaren Mama ta shiga wanka Kukawa da jikinta da mahaifiyarta ta ce ta kwatanta gwargwadon sanninta ta hanyar cire dukkan datin da ta san yana iya zama a jikinta sannan ta saka turare a dukan wani lungu da ta san tana da shi a jikinta komai kankantarsa A saman kujera ta zauna ta shiga tsara sasaukar Mak'up a fuskarta, wace haka kawia ta ji tana ra'ayin a saman farin fatarta ta dan karra hoda ko yayane sannan ta gyara girarta harma ta saka kajal, ta dora da jan baki mai hawa da rantsatsan dinkin atamparta da ta ciro cikin dinkunnan da akai masu ita da yar uwarta Sosai ta bata lokaci tana gyara har akai kiraye kirayen sallar magariba Nan ta gabatar da sallarta, sannan ta saka kayanta ta kashe dauri irin mai tsokale idon ogan nan Bata dauki mayafi ba, bale hijab, takalminta ta saka plate sai dai mai gashi a jikinsa sosai bayan ta saka safar da ta zame mata jiki A tausashe take tafiya a tsakar gidan tana hankalce da yannayin gidan nasu na yau, taron sojoji ya fi na da yawa sosai, sannan du idan aka ji motsi sai an duba dan gannin ko wanene, da zarar an ga itace kuwa sai ta ga ana yi mata gaisuwa irin ta mutuntawar nan sannan a bata hanya ta wuce Ita dai bata damu ba har ta karasa ta kama kofar ta bude da salama a bakinta ta shiga Sansanyan kanshin turaren wuta garwaye da turarrukan jikin mutanen dake falon, da sasanyan sanyin Ac din da ya gama game dakin ya fara buso mata kafin idannuwanta su fara sauka a kan jama'ar dake falon wa'inda yawancinsu tunda suka dago suka ganta basu cire dubansu a kanta ba Idan ka cire Abanta watau Malan, da daidaikun ciki da suka yi mata kallo daya suka dauke idannuwansu sai wanda shi baima dago idannuwan nasa ba sakamakon muryarta da ta yi masa kuwa a kunne A hankali ta karasa shigowa da murnar dake shinfide saman fuskarta na yin ido hudu da Fauzy da kuma Hamza dake gefe zaune kusa da mamansu kadan Da dan farin ciki ta rungume Fauzy tana dan kakane mata ido ta ce" Hei malama kece da wannan hijab din? Irin za'a zo gaishe da sarakuwa ko?" Kasa kasa ta yi maganar sosai, hakan ya sa Fauzy din dungure kanta itama kasa sosai ta ce" Ni zan baki mamaki ko matar malan, kin ga Nahidt wai? Sai da ta duka har kasa ta gaishe da Malan, gaskiya ta ji tsoron Allah kar ta haukata bawan Allah" Dariya ta kubuce mata a fili da sukai ido hudu da NAHIDT din ta balla mata harara Gaishe da jama'ar dakin ta yi a jumulce tana dan bin kowa da kallo har ta kai idannuwanta saman fuskar yayansu dake murmushin ganninta shima Wajensa ta karasa har kamar zata zauna daf da shi sosai ta miko masa hannu tana fadin" Me yake damun yayanah ne?" Murmushi ya saki wannan karronma mai fadi ya saka hannunsa cikin nata a sanyaye ya ce" Ba komai autanah....." Itama yar dariya ta saki ta nemi zama gaba dayanta , sai dai bata kai da zaman ba muryar Maman Muhay ta katseta ta hanyar fadin" IBTISAM zo dauki jus din mijinki ajiyr masa kafin ya tashi, ga abincinku cen ki bari idan zaki je ki je masa da shi" Daga shi har ita din maman suka kalla kafin ta juyo a hankali wajen da tunda ta shigo ya fi wartarta, watau wajen da idannuwanta suka yi ta daukanta sunna kaita aman tana kin kallo ta dora
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188