Chapter 170
Chapter 170
suka sauka ba wani tsaye tsaye motocin da suka zo daukarsu aka ware wa'inda zasu nufi gidan amarya da ita, inda Malan ya wuce tuni da abokanansa abokannan arziki suka fara yin gaba, Furera ta wuce ta dauki taxi ba tare da kowama ya kula da ita ba, domin taron ya yi taro, talakawa sun zo tarban sarkinsu, ga masu bada tsaro sun zagaye an tatare ana ta kafa kafa, shi yasama suka yanke hukuncin a sadata da gidanta tun kafin a shige masarauta da ita fitowa kuma ta zama aiki, idan gidan ne zata zo tunda nasu yake yanzun Ita kam a hankali ta dora kanta a gefen kafadar Mama dake ta yi mata nasiha, nasihar da akai masu a cenma ita ce ake sake jadada mata a cikin motar, nuna mata ake a duniya bata da masoyi irin Muhamadu, an nuna mata wannan bawan Allah da anaiwa mutun sujada da zata yi masa tsabar darajar da ya samu a yanzu a rayuwarta, ga rabuwa da kanwarta, gashi ita maganama basu samu sun yi da Muhammad din ba har yanzun, wannan ya hadasa mata kasalanda mutuwar jiki da sake dulmiya a halin tunani, bata taba sannin cewa wai irin ranar nan haka zata samu kanta a irin wannan halin, ashe dai shi aure ko na bazawara ce sunnansa aure? Ko nata ita NAHIDt sunnansa Aure? Haka aka shige tafkeken get din da shi kansa an cenza kalarsa an saka sabo mai sabon yannayi, kafin ake karasawa wajen ajiye motoci Kamar yadda aka yi umarni, dogarai suka iyakantar da jama'ar anguwar da suka zo dan wanke kwalkwatar idannuwansu, iya matan nan hudu yan rakiya ne suka idasa shigewa baban falon da Uwar gidan malan ta shaida masu nanne falon Malan din cen ZA'A fara kaita a cen zai tara su ya masu nasiha kamar yadda yayi da Furera, suka bar mutanen da Furera ta gayata da budaden baki da hanci da tunanin me ya hada amaryar malan din da aka ce yarinyar nan ce da ta gama yawon ta zubar da dogaren gidan sabon sarkinsu mai daraja da mutunci sarkinsu wanda suke fatan ya kamanta halaya irin na mahaifinsa na adalci da tausayin talaka A hakimtaciyar kujera Uwar gidan Malan ta yi masu jagora suka hakimtar da jinnin sarauta, y'arsa baba, y'arsa ta farko NAHIDHT UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB Bayan ta tabatar an gama wadatasu da dukkan abubuwan motsa baki ta nemi su bata dan lokaci kan tana zuwa Tana fita bangaren Furera ta sake zuwa ta kuma fada mata cewar ta zo iyayen Nahidht zasu juya, kuma ta san du inda malan yake yanzu zai shigo domin baya zarce wannan lokacin bai shigo gidansa ba tunda an yi sallar isha'i Rai bace Furera dake zaune da kanwarta sunna kitae kitsensu ta bata amsa kamar haka" Kar ki ce dan ya saba, ki dai ce dan yana zumudin zuwa ya idasa shanye sauran romon karti, ke kuma kai na rawa dan a samu gindin zama a gidan sarauta kina kai kawo tamkar ba kishiya akai maki ba, Allah ya tsareni da nuna fuska biyu ko a gaban waye!" Murmushi ta yi ta dubeta da kyau ta ce" Haka ne, Allah ya tsaremu baki daya, aure dai an riga an yi an gama sai hakuri da fatan zaman lafiya, idan baki manta ba a lokacin da Laure kishiyar babarku ta rako ki i warhaka Malan na gida, haka na amshe ki, shi kishi ai ba hauka bane, ki huta lafiya!" Tana gama fada ta juya ta yi tafiyarta , ita kuma ta ringa gunduma magangannu kunduma kunduma har sai da ta gaji dan kanta kanwarta na tirata sannan ta sake caka mata dauri tana fadin ta je ta jadada masa bata karbi amanar karuwa ba, idan ta masa ciwo ya dauki mataki Da wannan hudubar ta fice ta nufi bangarensa, a lokacin da ya shigo din kennan shima bayan sun gama salamar bakin da suka yiwa Nahidt din rakiya harma ya yarda da maganar cewa masu yi mata hidima zasu zo nan da sati guda idan an gama tantance wa'inda suka dace a kawo mata in sha Allah Tunda ya shigo falon da lalausar salamarsa yannayin gudun jinninsa ya fara cenzawa A hankali ya ringa amsa gaisuwar Malama dake masa da murmushi kwonce a saman fuskarta, sai kuma ya juya bangaren da Nahidht din take wanda yake ta son kallo tun zuwansa aman ya hanna kansa dan yiwa mai adalci adalci Idannuwansu ne suka sarke da junna, sai kuma ta yi saurin sada kanta hakan ya sa farar alkyabar dake jikinta sake sadowa ta sake tare gaban goshinta Dan Murmushi ya sauke na fahimtar kamar wace take jin kunyar hada ido da shi ko menene? Sai kuma ya girgiza kansa yana ayana' Ba dai Yayar Y'ata ba, idan ta ga dama Yanzu ne zata ce min Muhamadu kamar wata gwogwona' Shigowarta da doka kofar da ta yi ya saka shi waigawa da dan sauri ya zuba mata ido Salama ta yi ciki ciki, haka kuma jikinta daga ita sai dan kwalin nan da ta yiwa dauri irin na birkitatun yan barikin nan tana taunar cingam, kana gannin yannayinta ta aro lamari ne irin na fitinanun mararsa jin magana irin wa'inda barikin bata karbe su ba suke mata cin karfi da yaji, watau mararsa nutsuwa a barikinma, irin masu ja da karfi da son nuna su din yan duniya ne ta kowani hali A kujerar da ya dace ya zauna ta karasa ta zauna sannan ta dora kafa daya kan daya tana taunar cingan hadi da yin kas kas kas da cingan din Har ga Allah ta ba Nahidt dariya, ta ba Malama tausayi, ta kuma ba Aban Shuwwa mamaki da tunanin ita kuma nata salon kishin haka ya sakata dawowa? Subahannalah a haka ta fito dan rashin sannin ciwon kai ta zo har bangarensa? Duda gidansa ba gida bane dake cike da maza, aman ko dan shedanun aljannu ai zaka kamanta rufe jikinka, bale masu aikinsu mata dake yi masu aiki sunna girmama su har sukan duka har kasa su gaishe su da kiransu malamansu, me take son nunawa a haka? Ajiyar zuciya ya sauke, da yannayinsa na sanyi ya kai zaune a saman kujerar dake gefen ta Malama wace kuma take facing din su biyun Sake zuba masu ido ya yi d💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188