Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 35

Chapter 35

Alkalamin Kaddarata Book 1 Complete Hausa Novel 1,190 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

babama da babansa " NAHIDT ta juyo da sauri tana kallonta ta ce" Ke SHUWWAR da wa kike?" SHUWWAR ta girgiza kanta tana hayewa saman doguwar kujera ta ce" Ba da kowa ba " NAHIDT ta sake juyowa sai karra cika take tana batsewa a bayane ta furta" Sai kace ubanmu? Gaskiya mutumen nan ya iya wulkakanci, yanzu tsakani da Allah meye laifin Hamza?" Fauziya ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Bashi da laifi, ko daya bashi da laifi, sai dai kuma abinda Aban Shuwwar ya fada gaskiya ne, ya dace wannan karron mu bi komai a hankali, gagawar me muka tsinta a cikinta ne banda wahala?" Shiru ta yi bata basu amsa ba, sai salamar da aka yi aka ringa shigowa da kayan abincin da ya saka su bin masu shigo da kayan da kallo, sai da suka gama ajiyewa a baki baki yaron ya duka yana fadin" Malan ne ya ce a kawo, ya kuma bada wannan ya ce a bada" Ambulope din Fauziya ta amsa idannuwanta a waje ta buda ta fitar da abinda yake ciki Gaba dayansu sai da suka zarro ido suka kalli yaron da ya gama yi masu bayani ya mike ya yi tafiyarsa A bayane Fauziya ta ce" Allah kennan, kin ga yau muma irin haka ce ta same mu? Lalle Aban Shuwwar ba shuwwar kadai ya haifa ba, muma babanmu ne" NAHIDT kam bakinta gaba daya ya mutu tana bin kayan cimar da kallo, harda madarar peak, da kidin gwongwani, sai ta samu kanta da jin dadin haka a cen kasan zuciyarta aman kuma ta ki yarda ta bayanar da haka a fili saima bara masu wajen da ta yi ta nufi cikin dakinta ___________________________________ Daga wannan ranar suka fara shinfida Rayuwa mai tafe da daraja da mutunci Rayuwa ce da basa fita yawo dan neman na cin abincinsu, rayuwa ce da suke zaune a daki iya tsayin yawonsu falonsu ne sai ko idan zasu rufe gidan Hakan ya sa suka ringa taya SHUWWAR daukan azumin da take yi wanda daga bakin lokacin da ta fara yinsa ta fara fuskantar wata irin nutsuwar zuciyarta Lafiyar jikinta ta karru fiye da da, uwa uba da zarar ta sha ruwa ta yi salolinta sai ta kawo kayan gyaran jikinsu ra hada ta hau Dukhane hankali kwonce ta dauki lokaci mai tsayi a sama tana shan hayaki har sai fatarta ta yi jajajir sannan ta sauka ta dora da damamen kurkum da madarar kauri a jikinta ta murje sosai har sai ya kamata sosai sannan ta sha kadadar madara mai sanyi karara ta haye gadonta ta luluba da bargonta , garin Allah na wayewa kuwa take dora zaman turaran wuta, wannan kuwa sabonsu ne su dukansu ukun kowace da kujerarta da turaran tsugunonsu da na jiki Watau sabon da suka yi tun a saudiya na gyaran jiki da iyayensu ke yiwa larabawa da yan matansu na cen idan aure ne ko biki ne , kai kulun dai cikin gyara ya kasance suma abin baya basu wahala, ba zai yiwu su yi sati basu dora gyara ba, jikinsu har tambayarsu yake yi Sai suka karra samun sirikan gyaran na mamaki wanda ke karra fitar da darajar fatarsu A Yanzu kuma da suke zaman gida ba dare ba rana, abin sai ya zama shine kadai abinda ke debe masu kewa bayan TV Gefe daya kuwa Hamza ba wai kwata kwata bane basu da labarinsa Ta cikin waya ya zame masu karfen kafa Ita da kanta Shuwwar dake mamakin sun yi saurin sabo da shi sai gata ta saba da shi din A waya suke bata lokaci mai tsayin gaske sunna hira, kuma hirar kowa da kowa ne Ta wayar ya nemi sannin su din su wanene? A lokacin da NAHIDT ta shiga bashi labari a lojacin nan Shuwwar ta mike ta nufi ta kwonta A hankali ta lumshe idannuwanta tana jin yadda zuciyarta ke dan bugawa Labarinsu? Labarinsu ai takaitace ne, domin su da kansu basu san menene asalin labarin iyayensu ba, basu san su din yan wata kada bace, su dai sun samu yaren hausa a bakinsu sai larabci sai ko turanci da suke ji An haifi su a Riyad ne su dukansu , daga baya iyayensu suka dawo maka da zama Abinda suka sani da rayuwarsu shine mahaifiyarsu dai farar mace ce kamar zabaya, akan kireta da buzuwa sunna ne na kiranye da abokanan aikinta ke kiranta da shi, sai mahaifinsu shi kam ba fari bane ko kadan, aman mutun ne mai kyan gaske domin a kamani ita SHUWWAR ta dauko kamanin mahaifinta ne, ita kuma NAHIDT ta dauko na mahaifiyarsu, aman gaba dayansu farin mamansu ne suka dauka da gashinta da kirarta Labarinsu bashi da tsayin da zasu ce ga asalinsu har iyayensu suka barsu da sunnan sun tafi arfa a cen aka dawo masu da maganar sun rasu Basu ga gawarwakinsu ba, basu ga kabarinsu ba, a haka suka dangana daa son ganninsu domin sun je sun kuma zuwa basu samu gannin mamatan ba bale su ga gawarwakin iyayensu, gashi a lokacin sunna cike da tsoron kar a kama su a kaisu wata kasar daban A haka suka ci gaba da nema da aikatau dan su ci da bakin su, har ranar da la'ananen nan ya kama auntynta aka kaisu gidan da ake dawo da jama'a kasashe daban daban aka diro su hausa Ajiyar zuciya ta sauke dan ta san shikenan ko mai yannayin rayuwa irin ta Hamza me zai ci da mai irin rayuwarsu?, Ita kam yanzu a irgenta satinta uku kafarta bata leka waje ba, da zarar ta samu ta idasa sakewa sosai zata fara fita ne dan ta samu aikin yi ko yayane ta ringa yi , zai kore mata kewa ____________________________________ Sati shida kennan da rabuwar auren Shuwwar A tausashe ya dora da fadin" Ban sani ba, malan ban san ko matsalar halin da ya fada maka kai tsaye bane ya saka ka yi masa iyaka da yarinyar wajenka?, Ka ga wannan da kake ganni yaya yake a wajen mahaifiyarsa , yakan zo lokaci zuwa lokaci, shima a yanzun wani ne a kasar nan, aman Hamza ya ki ya dube shi ya ki ya yafe masa, a yanzu da ya zo na ce bari na janyo shi mu zo mu sameka tare domin zan fi jin kwarin gwuiwa, kuma mai yiwuwa idan muka zo taren koda ka yi niyar hanna mana ne kana iya bamu, Hamza yarona ne, aman ka ga yayan mahaifiyarsa nan, bamu da labarin mahaifiyar tasa dai , an yi neman an hakura an barawa Allah komai" Malan ya sake kurawa fuskar Datijon dake zaune cikin shiga ta alfarma ido Da sauri ya cire idannuwansa yana mamakin kamanin nan, datijo ne, ga shekaru ga komai, aman cikin ikon Allah kamanin a bayanr suke ba a boye ba Wata ajiyar zuciyar ya sauke yana fadin" Elhaji, ko daya, ba wannan dalilin ya saka na dakatar da shi ba, ina so ne mu bi komai a hankali, bana so abinda ya ringa faruwa ya sake faruwa da yarinyar nan duda ban isa na hanna kadararta wadda Allah ya kadaro mata ba, aman ina iya yina, so nake ko yayane abin ya zo mana da dalili, ba

Table of Contents

Chapters

188 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
  170. 170 Chapter 170
  171. 171 Chapter 171
  172. 172 Chapter 172
  173. 173 Chapter 173
  174. 174 Chapter 174
  175. 175 Chapter 175
  176. 176 Chapter 176
  177. 177 Chapter 177
  178. 178 Chapter 178
  179. 179 Chapter 179
  180. 180 Chapter 180
  181. 181 Chapter 181
  182. 182 Chapter 182
  183. 183 Chapter 183
  184. 184 Chapter 184
  185. 185 Chapter 185
  186. 186 Chapter 186
  187. 187 Chapter 187
  188. 188 Chapter 188
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});