Chapter 27
Chapter 27
jin abinda ya faru, shi fa dadima ya ji cewar da gaske ne ashe da ta ce maza babu abinda ya shiga tsakaninta da mazan da take aure duda matar Malan ta ce barinta hudu A sanyaye ya ce" Allah dai ya sanyaya, in sha Allah zan kawo maka kudin da kaina a yi hakuri Sir mu koma gida" Mahaifinsa da mamaki ya ce" Ku koma gida? Ku koma gida da wa SUDAIS? Kana nufin nima zan ga kashi da rana da dare na zo na saka kafa ne? Kana ganni dai a gabanka komai yake faruwa ba wai fada maka aka yi ba, a gaskiya wannan ba uwar jikokina bace, nima kai daya ne namijin ba zan iya wannan saken ba, ka bata takardarta ka dawo gida, idan ka ki aikata haka zan yafeka duniya dan na kula bata yiwa maza da sauki ga Elhaj da dansa ana kace nace bayan mu da muke abokanan kasuwanci mun san irin biyayar da ABDUL Mutalab ke yiwa mahaifinsa?" Yana gama ya mike tsayinsa yana yiwa sir salama ya fice a office din A haka Mai shinkafa yaa tisa keyar nasa Dan dake tirjewa suka fice suka bar SUDAIS da matarsa da sukai mutsuwar tsaye Yana juyowa gabanta ta zube gwuiwoyinta kasa tana hada hannayenta bibiyu ta ce" Dan Allah, dan Allah kar ka yi, kar ka sake ni, kar ka yi mugun aikin nan, ka bari mu fadawa malan su hadu da datijawan anguwarmu su je su ba Aba hakuri na tabata zai dangana ya barmu mu yi aurenmu, SUDAIS ina sonka kar ka sakeni, kar ka mayar da ji bazawara dan Allah" Tana fada hawayenta na barkewa a saman fuskarta, hannayenta a hade wahe daya ta yada suke bari ba ji ba gani Dukawar ya yi shima yana mai janyota jikinsa da karfi ya rukunkumeta ta yadda har sai da ta ji kamar numfashinta zai dauke Muryarsa na rawa ya ce" SHUWWAR, dan Allah ki yafe min, mahaifina ne, idan ya yafeni duniya ba zan ga da kyau ba, SHUWWAR saki halal ne sannan a kan dalilin da ya dora kalmar sakinma abin dubawa ne , Shuwwar ina son ki, sonki ya sa du irin abinda matar Abanki ta fada na jure na so zama da ke , SHUWWAR aman abana fa?" Kai take girgizawa hakan ya sa Lieutenant Maman Sani cire kansa a kansu cike da jin tausayinsu baki dayansu domin a lokacin SUDAIS sake riketa ya yi a jikinsa sosai daidai MUHYIDEEN ya shigo office din dan daukan takardar da aka fitar masa ta GPS din garin Turus ya yi yana kallon wani sabon salo a office dinsa daidai lokacin da SUDAIS ya furta mata kalmar saki daya tak sannan ya janye jikinsa ya fice da mugun sauri har kamar ya kifa a kasa Idasa faduwa ta yi a kasan tana mai dora hannayenta bibiyu a saman kanta zara kuma rushewa da wani kukan ta hadiye sakamakon Lieutenant Maman Sani da ya matso yana neman taimaka mata ta tashi ta tafi domin Sir ya dawo office din kar ya yi fada duda yakan hukunta ne a maimakun fada Da karfi ta janye jikinta har tana doka bayanta a jikin table din tana sauke masa dukan kallon tsana a saman fuskarsa a kausashe ta ce" Dont tuch me!" Lokaci daya kuma ta kama ta mike tanaa cire hijab din jikinta domin ji take ya shake mata wuyanta bata ita numfashi Kudin daje ajiye wanda cenji ne aka dawowa da MUHYIDEEN da ya yi aika wanda baima san an dawo masa da cenjin ba ta mika hannunta ta dauka ita kanta bata san ko nawa bane ta juyo da jiyar ficewa a office din sukai ido hudu da Muhyideen dake sake kallon iKon Allah Kallon sama da kasa ta masa wata wutar tsanarsa na sake ruruwa a zuciyarta taa budi bakinta ta ce" Ka sa an sake ni, Me na yi maka ne?, Shi yasa na tsani soja a duniya, bawan Allah da zan ga kana ci da wuta sai dai na karra petur ! Ka ga sai nake ji na tsaneka har kasan raina!, Walahi i hate u so much!" Maganar da take yi a sanyaye ne, haka kuma tana yi ne wasu hawaye na zubowa a saman kyakyawar fuskarta da ta fara rinewa da ja Da sauri Maman Sani ya so tsawatar mata aman sai ya dakata sanadiyar daga masa hannu da LIEUTENANT GANARAL ya yi yana kallonta har ta gama ta fice da slifas dinta bakake ta fita a office din sannan ya kalli Maman Sani sai kuma ya cire dubansa ya karasa ya dauki takardarsa ya juya ya fice yana tunai kamar haka' Me na yi mata ta tsane ni ita kuma wannan?, Ko bayan sata, karya, kuma mahaukaciya ce?......kai Allah ka shirya matan garin nan" A kafarta take tafia tana langui bayan babu abinda ta sha Tafia ta yi mai tsayin gaske kafin take samun kanta a bakin titi Tsalakawa ta yi ta dauki wata hanyar tana tafia har ta karaso daidai wani babam waje da aka rubuta *BAR* a jikin katon plake din dake kafe Samun kafafuwanta ta yi da janta suka sakata cikin wajen duda irin mutanen da take ganni da shiga irin ta shirme bata wani ankara ba har ta karasa gaban teburin masu siyar da abubuwan da ake siyarwa a wajen Kudin nan na hannunta ta ajiye a saman wajen tana yin dadage ta haye saman doguwar kujera tana kallon Barmans din ta ce" *GIYA NAKE SO* " ππππππππ YA SALAM, MENENE LAIFIN IBTISAM NE? ME YASA IYAYE SUKE MANTA KALMAR JIN KAI SUKA RIKI SON KAI? ME YASA BA ZA'A FUSKANCI RAYUWAR BAYIN ALLAHN NAN DA DUBA NA FAHIMTA BA? SHIN IDAN SUN ZAMTO KARIN BATA GARI MAIMAKUN GYARA GARI FADUWAR IYA SU TA SHAFA? TO BARI KU JI YA KU YAN UWANA, FADUWAR TA SHAFE MU NE MU DUKANMU, DOMIN IDAN KARUWANCIN SUKA AFKA Y'AYANMU NE, MAZAJENMU NE, YAYUMU NE, MAHAIFANMU NE ZASU FADA A TARKONSU SU , SAI WANDA ALLAH YA TSALAKE, IDAN SHAYE SHAYEN SUKA FADA Y'AYANMU NE, MU KANMU NE ZAMU IYA FADAWA A KOWANI LOKACI, SHIN BAMA JIN KUNYA NE? BAMA JIN TSORON ALLAH NE? KO MU MUN FI KARFIN *ALKALAMIN KADARRA* YA BI TA KANMU NE? ........YA LILAHIN SAMAWATI WAR ARDI WAMA BAINA HUMU RAHAMAN, YA JILJALALI WAL IKHRAM, KAA DATAR DA MU DA SAMUN DACEWA A CIKIN DATATUN BAYINKA πππππ tuntubeni ta number wayata +22793811618 dan samun naki hajiataπππππππNumfashi ta sauke tana fadin"kar kanwarta ta ce"πβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯ *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* βπβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯πβ€βπ₯ *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1οΈβ£2οΈβ£ *PΜ½ΝRΜ½ΝEΜ½ΝSΜ½ΝEΜ½ΝNΜ½ΝTΜ½Ν* *SΜTΜOΜRΜYΜ AΜNΜDΜ WΜRΜIΜTΜIΜNΜGΜ BΜYΜ* *SΝΝAΝΝJΝΝIΝΝDΝΝAΝΝ* *TΝΝHΝΝEΝΝ HΝΝEΝΝRΝΝOΝΝ WΝΝRΝΝIΝΝTΝΝEΝΝRΝΝ'SΝΝ ππ»* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaΖin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaΖi ne cau
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188