Chapter 127
Chapter 127
da ita haka ba kyama ba komai ta ce" Na kasa gane yaya aka yi su dake saudiya yara kannana suka samu zuwa nan? Sallah kika je kika taimaka masu? Kece kika rike min y'ayana da mutunci haka! Ashe da na cewa babansu gaba faya duniya kar ya yarda da kowa daga ni sai shi na tafka kuskure, yana iya yarda da daidaiku irinku?" Mama gannin Mamansu ta rikice, gashi su din kansu a wajen nan da suke yanzun sun jimke hannayensu waje daya sun sada kawunnansu , domin daga mamansu har babansu babu wanda ya yi kiransu, su kuma basu je da gagawa ba dan sun gama tsoratar da kansu, Maman Muhay ta dubesu da tausayawa ta ce" Me kuke jira haka ne? Me kuke jira ne yan matana?" Ai dama kam jira suke, kiris suke jira a ce, so suke a basu damar aikata hakan Maganar ta saka kamar ta kunna su da rigai rigai suka kawo kansu wajen mahaifiyarsu da har ta dan fara cirawa zata mike suka koma gaba daya suka zube a saman kujerar suka saka kuka irin mai karfin nan har y'ayan da ita din kanta A hankali ya bude idannuwansa bayan ya rufe ruf yana tunanin a duniya anya ko harbe wanda ya masa yankan kaunar nan ya yi ya huce kuwa?, Ya raba shi da abinda ya haifa bayan shi ya yi nesa ya bara masa komai da komai? A zabure ya sauke idannuwansa a kansu gaba dayansu a lokacin da suke fadin" umah, wayo Umanmu, Mamah har kabarinku aka kaimu" Da karfi Shuwwa ke sake shigewa jikinta tana fadin" Ni dama na san baku mutu ba, ina kuka tafi? Ina kuka je kuka barmu? Ina kuka je?" Zurbat ya mike daga gefen Dad, da karfin zuciya ya karasa wajen da suke kafin shima ya kai inda suke rukunkume da junna ya rukunkume su da karfi yana rintse idannuwansa Nahidt ta juya gareshi itama ta rike shi kam tana girgiza kanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, mu kuwa da muna da gata menene hukuncin da ya dace da dukkan wanda ya aikata maku haka?, A yanzu na fara tunanin ba da kafarku kuka barmu ba, domin a gidanmu Jaddah baku bari ko kuda ya rabe mu........, shuwwa take cewa baku mutu ba, sai na ce ta yi hakuri kun mutu ta yi hakuri, sai Mama ta nanma ta ce tana ji a jikinta baku mutu ba" Tunda aka fara kayaniyar nan CHIEF OF ARMY ya samu ya fitar da dayar matar tasa da dukan wani sojan dake iya kallon abinda yake faruwa kafin ua dawo shima ya zauna kusa da matarsa sunna kallonsu zuciyoyinsu a karye gaba dayansu Kamar an ciro a bakinsa, tunda ya samu lafiya kamar da karfi aka budi bakinsa, domin maganarsa ta yanna cikin ihun a kaishi nesa da kasar nan da ta yanzu ba iri daya bace ya budi baki ya ce" ku yi shiru" Sai kuma ya yi kitttt da bakinsa, kafin ya sake daukan furucinsa yana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une....... Nahidt, Ebtisemmmmmmmm, ashe zan ganku a duniya?" Gaba daya sai da zuciyar kowa ta karaya a dakin nan, sun kasa sakin junna haka kuma sun kasa daina aikawa junna tambayoyi kowane so yake dan uwansa ya fada masa abinda ya same shi bayan baya nan, Da kyar Mamansu ta sasauta nata kukan tana rike da kumatun Shuwwa ta ce" Me kuka gani a rayuwa y'ayana?, Ina da ina kuka je? Me ya same ku a wannan katuwar duniyar da ta yiwa yaro girma?, Abansu kana kallon jaririyarka yadda ta girma ?, Oh Ebtinahhhhhhhh" A hankali IBTISAM ta sake komawa cikin jikinta ta lafe tana ta sauke ajiyar zuciya tana jin a yau bata tunanin idan akoy abinda zai nisantata da kirjin nan na mahaifiyarta, komai girmansa kuwa, itama riketa ta yi tana ta shafa bayanta da kanta a sanyaye idannuwanta a lumshe tana ta jin bugawar zuciyarta ta sake budar bakinta tana kallon Nahidht ta ce" Yar gidan Papanta, ku fada min, ku fada min abinda ya same ku , duda na ganku a hannu mai daraja a gida mai daraja, aman na kagu na san kafin nan me ya same ku, na kagu na san me da me kuka gani na rayuwa koda na rana daya ne na tabata kun san abubuwan rayuwa sosai, oya telll me " Gabanta ne ya kwonci kwonci ya fadi, dogon hancinta kuwa da ya jajajir sai ya done , watau ta rasa wadataciyar iskar ja ta shi du irin girmansa Jiki a mace ta sada kanta ta kasa furta masu koda A ne, Hakan ya sa Mahaifiyarta tsatsareta da idannuwa gabanta na faduwa Zata sake yi mata magana Maman Muhayta dan yi gyaran murya a sanyaye ta ce💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zata sake yi mata magana Maman Muhay ta dan yi gyaran murya a sanyaye ta ce" Maman SHUWWAR inaga me zai hanna ku ci abinci ku dan huta kafin ku yi zaman nan?" Mama ta kalleta da mamakin jin wani sunna kuma, hakama Abansu sai ya samu kansa da maimaita sunnan a cikin ransa yana jin sam bai san sunnan ba, kai sunnanma sam bai yi masa ba, dan haka sai ya bude bakinsa ya ce" Wacece SHUWWA ?" Da sauri ta dago tana kikifta ido tana kallon Mahaifinta, sai kuma ta kalli Mama da sauri tana ji kamar ta ce gaskiya a yafe mata sunnan nan ta yafe shi duniya da kiyama, to yau itace zata cewa mahaifinta dan wani abu daban ya sa ta tsani sunnan da ya saka mata? Sunnan nan nata fa ta sh kama rigima irin ta mata da miji sunna gardamar sunnan da ya fi dadi ita ta ce na Nahidt shi kuma yace haba dai na Ebtisemmmmmmmm dinsa ya fi dadi, sai kuma kwatsam a ce taa cenza? Kar dai ya gaura mata mari daga dawowarsa? Da sauri ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188