Chapter 65
Chapter 65
office kaina na ciwo sosai" Mama da murmushi ke neman subuce mata, cike da dokin son jin wai yaya iskokan suka kare da shi da ita da tsoron kar dai a je dukanta ya yi,, da wata kaunar yarinyar a raanta wace haka kawai ta ji abinda ta yi na 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta idala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A sanyaye ya ce" NAHIDT wani abu na damunki ne?" NAHIDT ta dan buda idannuwanta tana kallon wajen kofa Itama muryarta a sanyaye ainun ta ce" Tuban ne ba sauki Aban Shuwwa sai na Allah " Gaba daya sai da tsigar jikinsa ta tashi ta yadda ya samu kansa da lumshe idannuwansa ya kuma budewa yana dan jimke hannunsa a hankali a hankali yana sake yin hakan ko zai mayar da abinda ke masa yawo a sasan jiki Kuryarsa a matukar tausashe ya ce" Dama na Allahn muke fata ba dare ba rana Nahidt" Ajiyar zuciya ta sauke tana mirginawa ta ce" Ka ga ina missing din Shuwwa, ga fauzy a gefena da yayanmu aman sai nake ji kamar na koma gidan Shuwwar da zama, ban taba aurar da ita na ji kewarta irin wannan karron ba, sai nake ji kamar ta tafi dindindin ba zan kuma gannin kanwata ba" Dan murmushi ya yi yana shafa sajensa ya ce" Idan aka ce ki koma gidan kanwarki ke sai ki koma ne?" "To meye a ciki? Ai kamawa ta yi kau Muhammad" ta fada a sanyaye Idannuwansa ya dan zarro ya ce" ke, wai ni ba yayanki bane da zakina kama sunnana gatsal?, Ke gabanki baya faduwa idan kika ciro sunnana sama kai tsaye?" Nahidt ta yi murmushi ta ce" to idan ya fi min dadi fiye da na ce da kai Malan fa shikenan sai na tauye jin dadin harshena?" Ya salam, watau idan matar malan ta taba gannin wulakanci da rainin hankali a tsayin rayuwarta to bai taba kamo irin na wannan lokacin, kuma wannan ranar ba Babu yadda bata yi ba dan ta samu wanda zata kaiwa sukar dayar boyayiyar karuwar abun ya gagara, ita bayananiyar kuma itace ke kiran mata miji da tsakiyar dare? Salon ta yi magana ya nuna mata taimako yake yi shi ba wani abu dake tsakaninsu? Idan Malan ya yi wasa Nahidt zata kaishi wuta! Karasowa ta yi ta zauna ta shige jikinsa a hankali ta kai hannunta sasan da ta san sai sun motsa abin yake tashi, sai dai abinda ta ji a wajen a yanzu da ta tabata ba taba shi ta yi ba ba komai ba ya sakata dagowa da sauri tana kai hannunta ta janye wayar dake kunnensa ranta bace ta ce" Ke Nahidt kike ko wa? Barikin zaki ringa baza min a cikin gidana a tsakiyar dare a lokacin da mijina sai sadu da ni? Walahi bari komai ji........" Warce wayar da ya yi yana kallonta da mamaki ya kai dubansa da sauri kan wayar ya ga an kashe ya saka shi sake kallonta da mamaki ya ce" Subahannalah, me haka yake nuni kennan furera?, Ya salam wannan furuci naki zaki yi gatsal a kunnen yarinyar dake mutuntani take min kallon yaya a gareta?, Me hakan yake nufi da furucinki?" Hawayen da take rikewa ne suka shiga zubo mata tana kallonsa ta ce" Mun kasa fada maka dan muna shayinka, ko nace dan muna Tsoron bata maka rai kuma abu sai hauhawa yake yi?, Wani girmamawa ga macen dake kama sunnanka kai tsaye? Fitsarariya ce, watsatsiya ce Malan, me kake ji a hira da ita? Me zuciyarka ke son kaika ta baro da girmanka da darajarka, da karatunka, duniya na mutuntaka kana waya a tsakiyar dare da wannan matar? Ka manta kanwarta ce ke kiranka da Aba aman ita tana kama sunnanka ne gatsau Akaramalahu ? Yanzu da nake cikin bukatarka na fito na sameka a waya da ita tana kashe maka murya duba ka ga ka amsa gayatarta ta waya ya Ustaz baka gannin tunkudaka take yi bakin rami ne A'UZUBILAH?, Yaya zaka yi da hakina ko kuma kyautata mana da kake na tsayin lokaci ne zaka zubar a tashi daya ka riki sharin yar bariki?" Hannunsa ya jimke yana kallonta yana girgiza kansa a tausashe yace" Subahannalah, yanzu da tsarkakeken harshenki kike munana zato wa yar uwarki musulma dan ta kasance a cikin kadarar rayuwa sannan ki dora a kaina dan kin ji jikina a amshe da yannayi sanyi sanyin dake hurawa ko kin manta irin lokacin nan koda baki tabani ba a tabe nake ne ya subahannalah shine zaki yi kalaman nan dan zuciyarta a tabe take ta nemi da jin daga gareni a kan kaurarta gidan kanwarta sai hakan ya zama laifi har ki ce yaya hakinki da nake ci?, Ki yi hakuri idan har ina take hakinki kin ji? Ki tashi mu je daga daka dan mu waye damuwar in sha Allah" (😌 kai jama'a😌) Nahidt kam wani abu ya ringa tukar zuciyarta ta kafe wayar da ido Gaba daya kanta ne ya kama ciwo da wani madaukakin bacin rai dake shigarta na musaman A duk fadin duniya idanma ana tunnanin basu da kara da kawaici kowa ya zo ya ji sunna da shi domin sun yiwa malan a kan matarsa Dukan abinda matarsa ke yi sun san ita ke yi sun kuma san rura wutar kiyayarsu da yan unguwa ke sake yi harda huduba ta matar malan da suke samu ba ji ba gani idan ta dauki magana da nufin zatai wa'azi sai ta ringa kamanta shedancin kansa da sunnansu tana kwatanta ko makotaka ta hadaka da su to fa ka yi kokarin kiyaye imaninka, watau ita tana rayuwarta ne da neman fitina da hayewa musuluncin kansa bayan ba haka musulunci ya zo mana da shi ba Tamkar mai fama da cutar hawan jinni haka kanta ya kwashi ciwo sannan jikinta ya ringa daukan mijirya yana sakawa , barci kuwa ya ce mun yi da ke yau zan ziyarceki ne? Kama
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188