Chapter 167
Chapter 167
RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A rikice jikinsa na rawa ya ringa kallon Sarki Umar, sai kuma ya kalli MUHAY , haka kuma ya kalli jama'ar da ya zo da ita, wace yawanci karara ya fahimci a yanzu da suka ji ainahin abinda ya rufe su da shi shekara da shekaru karara kamar masu jira a miko masu shi su yi yaga yaga da namansa, mutun biyu ne kawai suke cikin hali kwatankwacin wanda yake ciki, watau halin rudani da tashin hankali ya ce" Wa ya ciro shi daga dakin da na rufe shi? Da hannuna na shake shi yana barci aman bai mutu ba? Dogari salau ya ce da hannunsa ya aikashi kiyama ashe bai kashe shi ba? Shi rai nawa ne da shi da zan ringa hada shi da hatsari kala daban daban aman yana mikewa yana Rayuwa?........... Shi shi wani irin................ " Tsittttt kake ji wajen ya dauka , harta da muryar Zarki khamiss din lokaci daya ta yi shiru , haka kuma du aka zazaro ido sanadiyar bindigar da MUHAY ya ciro a kugunsa ya damko gaban rigar Khamiss ya dorata a saman kansa Idannuwansa sun karra rinewa a kausashe ya ce" Sai da na ce Kar a bi ta haka, irinku basu hau kan decision dinsu ba sai da suka yarda da taurin kansu, da biahewar zuciyarsu, suka nuna min ba sai an kai haka ba, domin irinku yadda suke son abin duniya haka suke son duniyar kanta, domin sun riga sun daukaa cewa matabata ce koda sun mutu babu tsatuwa a gaban Allah bayan mutuwar, sai dai ni gaskiya a yanzu ba zan iya ci gaba da raka shirmenka ba Allah yafe maka zunubanka!" Kunamar bindigar ya danna, a haukace Wajen ya dauki kabara wanda hakan ya sake tarwatsa zuciyar Khamis, har bai san lokacin da ya fara magana a haukace kamar haka ba" Wayyo Allahna wayyo kar ka kashe ni, kar ka min kissa irin na bindiga, kar ka kashe ni na aamsa laifina, na aikata nine nan na aikata dan Allah ka yafe min na aikata ba zan kuma ba, wayo Allahna na shiga uku ga zoben gayanaan zoben gashi na cire gaya nan, kar ku kasheni tunda ban kashe kowa ba, na san na aikata asiri na fitar da shi daga kasar, kuma na haukata kanina aman bayan wannan ni ban kashe kowa ba" Muhyideen ya amshi zoben yana sakinsa ya ce" Damar kisan ne Allah bai baka ba, aman ai ka dauki niya" Ya juya wajen yarensa ya basu umarnin a tafi da shi da dukkan wasu masu take mada bayan da bai yarda da su ba, idan aka gama bincikw kotu ta yanke masu hukunci daidai da laifukansu su dukansu Sai da suka gama watsewa sannan ya fuskanci yan jaridar ya kuma basu damar yi masa taambaboyin da suka shafi hawan sabon sarki, inda ya bada amsoshin a takaice sannan a bude, yana gamawa ya yi masu salama sannan ya koma wajen da sojojin ke idasa daidaita wajen domin ci gaba da wunin biki Ido cikin ido suka yi da Malan dake tsaye yana binsa da kallon al'ajabi Dan murmushi ya yiwa Malan din yana fadin" Ni wollah idan na ganka sai zan gaisheka sai na tuna ashe nine Aban Nahidt har a saman takarda" Ido Malan ya karra warawa kafin ya samu kansa da sakin murmushin shima yana girgiza kai, kasa kasa sosai ya ce" Wai yanzun shikenan ni mijin NAHIDT ne?" MUHAY ya dan kankance idannuwansa sai kuma ya gyada kai yana fadin" to mu je ka gani eh ne ko aa ne, ka ga kidan cen yana sakawa du hankalina tashi ina son shiga ina tsoron abinda zan tarar" Yar daria ya yi yana fadin" Ka amso rigarka ko ta cikin ce ka saka mu je ai da kunya ka shiga a haka ko?" Sai a lokacin ya waiga wajen da ya zubar da rigar, sai ya rigunnan a saman cinyar Aban Shuwwa sunna zaune da shi da mutanen dake gefens sai Dad Ajiyar zuciya ya sauke ya tafi amsa hankalinsa kwonce Yana zuwa ya duka kasa kansa a kasa, a sanyaye ya ce" Ku gafarceni na zarce abinda aka tsayar, na san abu ne mai matukar wahala hadiye irin haka, aman da ba'a yi haka ba ba zai taba mika wuya ba, ku gafarta min" Sai a lokacin hankalin Aban shuwwa ya sake kwonciya, domin shi du jira yake ya ga an ririke Muhay a yadda idannuwansa suka kade lokaci daya ya ringa surfa tashin hankalin nan kwarai ya tsoratar da shi, shi da kansa Dad a lokacin da yaron nasa ya danna kunamar harbin nan sosai ya tsorata dan tabas ya dauka zai yi harbin ne, duda ya san da wahala ya dauki doka a hannunsa kai tsaye ya tsartar, aman kuma irin yadda abin ya nuna na ci masa tuwo a kwarya kowa ya sare , da wannan suka sake yi masa nasiha da fatan Allah ya tsare shi kafin ya amshi rigar tasa ya saka abinsa ya yi gaba Shi kam dama Malan tuni ya fara yin gaban yana jiransa, dan shi kam ba zai iya gwa da gwa da sirikin nasa ba, kunyarsa yake ji fa sosai da sosai Baban get din suka nufa, duda irin yadda wajen ke hargitse suka kutsa sannan suka dauki dayar hanyar da sun tabata a cen ne kidan nan haka kuma ba shaka matan nan na cen Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya ce" Allah ka bani ikon hukuntata idan na sameta a cikin filin rawar cen, ya Allah kar ka sa na zamto tamkar gabo a gabanta maimakun nai mata fada sai dai na rarasheta ya Allahna" Aban SHUWWA ya yi murmushi yana girgiza kansa ya ce" MUHYIDEEN, yanzun idan sunna wajen cen ke zai faru? Kai fa da dama kanama iya yin ido, ni kam sai yadda Allah ya yi da ni, tsorona daya kar ta maimaita kwatanta aikata aikin da ta aikata a asibitin nan" Me Muhyideen zai yi banda daria, dariar da sai da Malan ya ji mahaukacin mamaki har ya dan tsaya yana kallonsa Sai kuma shima ya yi dariyar suka ci gana da tafiya Malan ya ce" Idanfa matan mutane ne a wajen cen da muke nufa?" MUHAY ya tabe baki ya ce" Inaga ai muma mazan mutanen ne, ka ga fa a gaskiya idan zaka koma ne ba damuwa aman ba mai sajani juyawa bayan ina ji a jikina tana wajen
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188