Chapter 171
Chapter 171
an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ajiyar Zuciya ya sauke, da yannayinsa na sanyi ya kai zaune a saman kujerar dake gefen ta Malama wace kuma take facing din su biyun Sake zuba masu ido ya yi daya bayan daya kafin ya yi dan gyaran murya a tausashe ya furta" Asalamu alaikum wa rahamatullah wa barakatuhu yah ku iyalaina" A ciki Malama ce kawai muryarta ta bayana a tausashen itama, Nahidht kam ta amsa aman a saman lebenta haka kuma a zuciyarta ta ayana' Toh fa Allah ya kawo mu' Inda Furera ta tabe baki tana ayana' Namiji munafuki algungumi macuci!' Sake gyara zamansa ya yi ya ci gaba da fadin" Alhmdulilah, kamar yadda kuka sani harma kuka kasance sheda ga wannan rana, yau ta kasance rana ta farin ciki a garemu baki daya, ranar da Allah ya nuna min na sake kamanta sunnar ma'aiki ta hanyar karro maku yar uwa, abokiyar zama, wace nake fata da adu'ar Allah ya sa zamanku ya kasance alkhairi a garemu baki daya, koda da halin karro wata na cikashe hudun ya zamto ta tarda gidana irin gidan da ake koyi da halayan matan shugaban halita annabi muhamadu sallalahu alaihi wa salam, ta yadda sai dai ta zamto cikashin farin cikina in sha Allahu rabih" A yanzun kam ido cikin ido Nahidt ta dube shi da duba irin na ka fa fara isata, ko ka fa fara kauce hanyar nan, wanda sunna yin ido hudu sai da ya boye murmushinsa domin karara ya gane tabin fadan da ya yi ya karbu ta yiwuma ya samu amsa wa martani a kusa kusa, sai kuma ya idasa da kallon Uwar gidansa wace ta yi murmushi ta sada kanta a nutse ta furta" Allah ya doraka a kan hanyar farin cikinka Yah Ustazzzzz" Wani tsadaden murmushi ya sauke mata yana sake gannin girmanta a kasan zuciyarsa A kasan zuciyar Nahidt kuwa fadi take' Kan balaki, Allah ka sa matar nan ba kililin kasau take min ba, wannan gaskiya itace kishi da ita Balaki ne, gwara ka fafata da mahaukaciyar nan da irin su uwar gidan Malan, yo fisabililahi ni kaina matar girmamata nake a zuciyata bale kuma mijinta, kai jama'a Allah ka saka mu a damshin malamar Aban shuwwa, ka bamu hali irin nata' Furera kam Allah kadai ya san irin zagin da ta rawaito a yau a cikin zuciyarta ta kuma auna shi kan mai uwa da wabi, ba ogan bale makarabansa Sake muzgutawa ya yi yana fadin" Hajia, da Furera Ga Nahidht, Nahidt ga Hajia da kuma firera, zan so ku yi zama na adalci a tsakaninku, ku kyautata kyautatawa junna sai ku ga Allah ya baku ikon kare hakin dan uwanku harma da ni kan kaina, ina fatan zan samu haka a wajenku?" Tsakin da take ta rikewa ne ya bale daga bakinta, ta kuwa ja shi da karfin balakin da ya saka suka sake dubanta gaba dayansu Da sauri Malama ta dauke maganar da fadin" In sha Allah ya ustaz, Allah ya bamu ikon fin karfin zuciyarmu alfarmar annabi da alkur'ani" A dole ya janye dubansa a kan Furera ya lumshe idannuwansa yana hadiye abinda take son hadasa masa, watau bacin rai, hakan ya sake kunnata da kona mata zuciya To a kan me zata zauna a mayar da ita kamar wata banza a waje ? Shi kuma sai ya sake karkatawa garesu yana tuna ranar da aka kawo furerar, a ranar ita da kanta ta yanke cewa zasunna yin kwana bibiyu ne a gidan, da kanta ta ringa amsa adu'o'in nan tana ta rawar kai duda ya daukota ne a matsayin budurwa, sam a ranar bai fuskanci irin haka daga uwar gidansa ba, hasalima sai da ya je yi mata sai da safe ya samu kamar Idannuwanta sun yi ja, a nan ya gane cewa lalle Malama na sonsa irin son da ta kasa hanna shi son wani abin bayanta, harma ta taimaka masa, ta kuma yi da zuciya daya, a ranar sai da yaa dade yana rarashinta har ta dawo kyakyata daria kafin ya bar dakinta, sai ga yau gashi gaban sabon salo, wai shine har furera ta manta kalar horon da yake mata a gado take masa tsaki? Dan murmushi ya saki na gefen baki yana ayana' zaki yi bayani ne' A bayane kuwa sai ya sake fadin" Yaya kuka tsara sabuwar tafiyarmu ne? Zaku jone da kwana bibiyun da kuke yi kamar na da ko zaku cenza ne?" Malama ta dan watsa hannayenta ta ce" Ai bibiyu ya fi Malan, ka ga ya fi bamu dama haka kaima, shi fa'idar kwanaki bibiyun inaga kowa ya fahimce shi a nan, a lokacin da furera ta yanke shi har na yi mamakin bibiyu bai yi nisa ba? Aman daga baya sai na fuskanci bibiyun nan shine cikon nutsuwata, inaga ni dai daga wajena in sha Allah bibiyun ya yi min, da zarar Amaryarmu ta fita a kwanakinta na amarci sai mu jone da bibiyu ko yaya kika ce amarya?" Tunda aka fara fara maganar Furerar bata ce komai ba sai fuzge fuzgenta da take da tsakinta, aman a Yanzu sai gata ta budi baki da yatsina tana kallon uwar gidan malan ta ce" Ban fahimci zaki yi magana ki tambayi bakuwar da kika ganni yau a gidanmu ba Hajia ko har hade min kai ne za'a yi tun yanzu a fara hura min wuta ne?, Bayan wannan wasu kwanakin amarcin kike nufi? Kar dai ki ce min kwana bakwai irin na budurwa bayan kin san, na san, ya san a hangame take tamkar kifar gari? Ko salon cin amana ne............?" Tunda ta furta wannan kalmar Nahidht ta rintse Idannuwanta ta kuma sada kanta kasa, ta fa san ba kowa zai zamto ya iya yi mata adalci ba, bayan wannan ai bata nemi a yi mata adalci ba, sai dai bata san mijin tace ta aura ba sai yanzu, tun dazu yarinyar nan ke zuba rashin kunya aman yana zaune yana kallonta bai iya ce mata komai ba, wai dama yadda yake sanyi sanyin nan a komaima haka yake ne? Ta tabata ido zai zubawa yarinyar ta wulakantata dan ga dukkan alamu tsorontama yake, sai dia bata tunanin zata hadiye zagi daga kowace y'a a duniyarnan, tunda laifin ba ita ta yiwa ba ubangijinta ta yiwa, kuma a lokacin da take aikata laifin bata miko mata hannu da tatausan magana da nasiha dan ta kubutar da ita daga fadawa halaka ba, lalalalaalalala saima sake zaginta da take yi a kwararo kwararo, idan a da ita din ba tsarar yinta bace duba da babu abinda ya hada su tana gannin a yanzu tsarar yinta ce, dan haka ta sake damke idannuwanta dan bata so ta yadda hali daga zuwanta gidan a yau yau Sshi kuwa tunda ta furta kalmar a hangame take din nan sai ya samu
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188