Chapter 133
Chapter 133
dubanta a kai A hankali ta sauke ajiyar zuciya sakamakon kallonsa da ta yi tun daga kasa har sama Zata iya cewa bata taba ganninsa da manyan kaya haka ba ko a ranar da aka daura masu aure Ba wai manya gari da yar ciki bane ya saka , no, dinki ne dai na shada akai masa mai zubi mai kyau, gashi shadar ruwan madara ce kal kal, hakan ya sa kayan suka amshe shi sosai suka kuma fitar masa da annurin fuskarsa da jikinsa baki daya A hankali ta cire idannuwanta sannan ta dan janye hannunta daga cikin na yayanta ta nufi wajen abinda aka ce ta dauka ta kai masan Daga wajen da Maman take ya dauke idannuwansa a hankali ya dora saman kanta a lokacin da ta dauko mg na kwalba ta nufo shi da shi Idannuwansa ya cire a hankali a cikin nata sakamakon tsayawar da ta yi dan ta ga ya saka idannuwansa cikin nata ya dora saman hannunta sannan ya yi kasa da kallonsa saman kafarta mai sanye cikin safa fara kal Sai da ta karaso ta ajiye ta kuma kallon fuskarsa, wannan karronma ido hudun suka yi ya sake daukewa da dan sauri ya maida gefen da Malan ke fadin ya dace su je masalaci lokaci ya gabato Ajiyar Zuciya ya sauke ya rakata da ido har ta karasa kusa da yayarta da Fauzy da suka kile suke magana kasa kasa sai dai ka ga sun tuntsire da dariya ya dan karra kallonta na yan sekwani kafin ya mike yana sauke dubansa kan Mamansa Dan tsai ya yi dan gannin Maman na kallonsa, sai kuma ya gimshe fuskar ya yi gaba yana fadin" Allah ya bamu alkhairi" Mama ta dan daga murya ta ce" To ka kaisu masaukinsu cen bangaren bakin abanku fa an gyara" Dan turus ya yi ya sake kallonta, domin shi ai ya zata a bangarensa zasu sauka, sai kuma ya amsata ya fice yana dan kalle kallen gidan da wani tunani daban na shigar yarinyar nan da tunanin bata saka hijab ba ta ratso kartin naj, uwa uba ta gaishe da kowa banda shi a falon cen ko? Ba su su dawo ba sai da karfe goma ta bada baya, domin dogon zama ne suka yi sakaninsu , zaman da aka yanke daurin auren NAHIDT da Malan, wanda ya nuna bukatar hakan da kansa, Mahaifinta kuwa ya nuna ya ba Dad wuka da nama, Dad ya nemi shawarar MUHAY shi kuma ya ce ya bashi, daga nan ne kowa ya nufi wajen da aka bashi masauki suka je dan hutawa Tunda ya shigo ya ga kayan abincin da aka jera masa da irin gyaran da bangaren nasa ya dauka ya cika da mamaki sosai Da sauri ya nufi dakinsa na barci har kamar zai ci tuntube ya shiga kunna computersa da kayan da ya boye na bincikensa Yana ganninsu sai da ya sauke wata wawuyar ajiyar zuciya sannan ya sake rufe wajen da kyau ya dan sake bin shinfidar gadonsa da kallo hakama yannayin dakin barcin nasa Iska ya dan furzar da tunanin ko Mama ce ta yi aikin nan da kanta ne?, Dan haka sai ya tube ya shige bayi ya yarda karamin wandon nasa nan saman gado Wanka ya yi sosai ya dauro alwallah ya fito yana shafa mararsa hadi da nufar wajen da maganinsa yake ya bude jakarsa ya ciro kwaya biyu Da tawul din nan a daure a tsatsonsa ya fito falo dan zuwa ya hadiyi maganin nan ko mararsa dake ta dauran niyar kulewa ta warware abinta, sai dai abinda ya gani ne ya saka shi ja da mugun sauri yana kallonta, domin ta shigo kennan ne falon itama ta juya tana leke dan ta ga sun tafiyarsu ne? Ko ta iya fita ta yi tafiyarta A hankali ta juyo jin kamar an fito ta sauke Idannuwanta a saman kansa Ido ta kwalalo da dan karfi ta ce" A'UZUBILAHI Mina SHAIDANNIN RAJIM !" Da mamaki yake kallonta kafin a kule ya ce" Ke ce shedaniyar ai ba ni ba , Meye kuma?" Idannuwanta dake rufe ruf ta dan bude , sai kuma ta mayar da karfi ta sake rufe su , jikinta na dan rawa kadan ta ce" Meye me?, Wai ina rigarka ne zaka fito tsirara dan girman Allah ?" Ido ya kwalalo da mahaukacin mamaki ya sake bin kansa da kallo, da yar dabara ya saka hannunsa ya gyara tawul din da kyau sannan ya saka abinda ya fara kumbura a matse matsin kafarsa ya dan matse kadan ta yadda ba zai ji ciwo ba yana kallonta ya ce" Ke me kika zo yi dakina?" Kadan ta dan bude idannuwanta tana kallonsa kadan ta maida ta rufe ta girgiza kanta tana fadin" Cewa suka yi wai na zo nan a nan zan kwana, inaga ko na tare a nan dinma suke nufi? Wai dan Allah yalabai baka jin kunya jiki a waje kana tsaye gaban yar cikinka?"............. 😳😳😳😳 Wollah ba luwana😳😳😳😳😳💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Wani mamakin ne ya kusan kume shi, har ya bude bakinsa ya kankance idannuwansa zai biyata su raba hali , sai kawai ya juya yana damke da tawul dinsa ya yi cikin dakinsa Direct wajen kayansa ya nufa ya bude ya ciro yana waigawa kar aje ta shigo ta same shi a asalin zigidir din, domin idan da ta rufe ido yanzun bai san wani kalar tashen haukan zata nuna ba! Dan tsaki ya ja yana jan wandon ya saka , ya saka rigar da ya janyo du yana dan dagawa yana leken kofar da ya rufe, aman ya gama sani ne yar nan bata cikin tsarin masu hankali, tana iya shigowa nan din dan wata fitinar da bai san farkonta ba bale karshenta Neme nemen maganinsa ya shiha yi domin ya wurgar da shi wani wajen Da kyar ya same shi saman tawul din da ya cire ya dauke shi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188