Chapter 41
Chapter 41
maka lafia walahi, walahi kamanin sun bace, yarinyar tamkar an zaga karra da *TINANA* , sai dai kuma kamanin yar uwar tata ne suka sakani a rudu, me hadin kamanin marigayi sarkin garin nan da nata? Har farin bayan kar duniya mun san d'a daya ya malaka har ya koma ga ubangijinsa, yarinyarma ta yi kankanta ace y'arsa ce gaskiya idan aka auna mutuwarsa da yanzu" A guje ta sake warce hannunta ta fado dakin tana neman fuskan Abanta dake zaune shika hankalinsa a tashen yana son jin karshen maganar nan Da sauri ta idasa gabansa ta duka tana hade hannayenta ta fashe da wani kukan da ya saka kowa juyowa kallonsu ciki harda CHIEF of Army da iyayen Hamza , daidai NAHIDT ta karaso ita dinma tana kukan ta tsuguna a gabansa itama ta hade hannayen nata hakama Fauziya ta shigo itama nata hankalin a tashe A gigice take son yin magana aman ta kasa hakan ya sa Nahidht farin" Sun ce sun fasa auren su dinma ko MUHAMAD ? zasu daina aurenta ne ko? Shikenan haka zamu kare rayuwarmu dan bamu da iyaye?, Menene laifinmu?, Dan Allah ku rufa mana asiri kar a fasa domin ko ni idan aka fasa auren nan da Hamza na shiga uku, dan Allah ku dubi maraicinmu ku bari a yi aurennan, idan har dan maganar amaryar malan ce kar ku dora hakan a kan Shushu, mu mune bama jin magana aman shushu babu abinda ta sani , burinta ta yi aure, burinta ta je ta bautawa aure, burinta ta samu kanta a dakin mijinta, ku yi hakuri a yau a daura auren nan, ko a nan ne a daura kawai ba sai sauran sun zo ba....." Ta idasa da fashewa da kuka daidai Aban Hamza ta mike yana karra kallonsu muryarsa har rawa take wajen furta" *TINANA?*" DIF Nahidht ta yi da ihun kukanta jin an ambaci sunnan mahaifiyarta wada ba zataa taba manta wani lokaci ta taba gannin takardar mahaifiyarsu da sunnanta na usil banda Buzuwa da ake kiranta da shi A rikice ta juyo tana kallonsa, shima kuma ita din yake kallo hannunsa still na rawa ya sake fadin" *TINANA?*" Zabura ta yi ta........ *GARABASA GARABASA, DUKAN WADDA TA BIYA KUDIN ALKALAMIN KADARRATA ZATA SAMU GARABASAR WATA KOKOWAR KYAUTA IN SHA ALLAH, WANNAN GARABASA CE🥰* Domin samun ci gabansa in sha Allah ki garzayo ki biya kudinki yar uwa, a kan farashi mai sauki ..........domin a gaba ne zamu gane kaifi irin na ALKALAMIN KADARAR bayin Allahn nan Me yake shirin faruwa da su Ina zasu dosa? Yaya maganar gagarumin daurin auren nan da ake shirin daurawa? Su SHUWWAR da NAHIDHT su wanene su? Me dangin Hamza suke nufi da maganar ambaton Nahidt da sunnan yar uwarsu? Meye gaskiyar maganar kamanin SHUWWAR? Dukan wannan zai zo a bayane a tsare ta yadda mai karatu zai karanta cikin shauki in sha Allah Daga alkalamin SAJIDA😍🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 +22793811618💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zabura ta yi ta mike daga tsugunen da take a gaban Malan har sai da daurin dake saman kanta na dan kwalinta ya fadi kasa warwas tana kallon Aba Muryarta ce ita dinma ta dauki rawa rawa ta ce" Ba, Ba , mamanmu ce *TINANA*" A bayane Aban ya karaso da sauri yana rike hannunta yana fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, mamanku? Ke da wa? Inna take? Inna TINANA take Hawau itace, kin ga itace wannan din jinninmu ce, yarinya ina TINANA? Ke din ke da waye kika ce mamanku ce TINANA?" Sai kuma ya yi shiru da gagawa ya juya wajen baban Hamza da suma gaba daya hankalinsu ke kan su SHUWWAR din balema Chief of army da yake kallon yarinyar da tausaya Yana zuwa ya ce" Elhaj, ka ga wannan ai jinnin Hamza ce, yar mamansa ce, ko ba haka kike nufi bane yarinya? Dan Allah ki fahimtar da mu kamanin nan naki da kanwarmu" Gannin du a rikice suke ya saka Ganaral fadin" Bismillah, Elhaj ka zauna ka ga yarinyar du ta rikice kana gannin kanwarta itama du ta shiga a halin rudu, ku zauna mu yi magana a tsanake dan Allah".......daidai nan kira ya shigo a wayar Ganaral hakan ya saka shi dagawa yana mai amsawa A nutse ya furta" Masha Allah, ka sa abokinka ya kula da baki ka shigo a nuna maka falon da Malan ya sauki baki muna ciki, ai da dan saura lokacin daurin auren bai cika ba, ba za'a tsayar da mutane ba, ka shigo " Daga haka ya katse yana fuskantar mutanen dakin shima ya kasa yin magana Malan da Shuwwar ta yi karkadab da hannunsa ne ya samu a hankali ya janye yana sauke ajiyar zuciya a nutse ya furta" alhmdulilah, in sha Allah dukan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188