Chapter 26
Chapter 26
ina maki magana" ya sake fada a harzuke hakan ya sakata mikewa tsaye tana kallonsa ta ce" Ka ga, ka sasauta fushinka ka saurareni mana SUDAIS, eh na taba yin aure wannan gaskiya ne" "Kin taba yin aure ko kin yi aure aure ana sakinki daga an daura maki?, Kennan gaskiya ne matsalar biye biyen mazan ne kema ke damunki ake sakinki aure? Idan wanu ya sake ki dan ra'ayi wani ba zai sake ki ba dan jin dadi, SHUWWAR kin ha'inceni kin rufe ni kin saka da aureki a rufe ko?" Gabanta ne ya fara faduwa gannin kamar abun na nema ya zama baba, hakan ya sa a birkice ta shiga kokarin ganar da shi abubuwan da sula faru tana mai sasauta muryarta a kan rasa tana mayyar da fushinta gefe ta ce" Haba my SUDAIS, ban kawo maka maganar auren da na yi a baya bane dan babu wanda na tare a cikinsu, babu wanda na je na dora tukunya a cikinsu, SUDAIS hasalima auren kawai ake daura min *ALK'ALAMIN K'ADARRARTA* na datse igiyoyin auren nawa ba tare da na kasance mace a gidan miji ba, ka yi hakuri dan Allah idan hakan ya bata maka rai, maganar auntynama gaskiya ne, idan ka kula fitarta da dawowarta kan sakani a hali na bacin rai da tashin hankali, aman duka wannan baa matsala bane tunda ni bana aikatawa" SUDAIS dake kallonta yana dane wayarsa dake ringin ya ce" Me zai tabatar min da kema ba hakan bane SHUWWAR?" SHUWWAR ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Domin ni budurwa ce SUDAIS...." ta idasa fada tana sada kanta cike da jin kunyar furucinta Shima sai ya samu kansa da kureta da kallo, maganar da ta fada na neman yin tasiri a kwakwaluwarsa ya ce" Kina nufin, baki taba wata mu'amala da wani namiji ba a duniya?, SHUWWAR ina iya ganewa fa da zarar na kusanceki" Kunya ta hanna mata amsa shi, tana ra karra sada kanta aka kuma doko masa wani kiran, hakan ya sa ya amsa yana dubawa da dan sauri domin mahaifinsa ne Abinda baban nasa ya fada ya saka shi mikewa tsaye a rikice tana fadin" camp din sojoji kuma? Aba kuma SHUWWAR SHUWWAR tawa aka ce? Me ta aikata da har za'a turo daukanta zuwa camp din sojoji?" Cikinta ne ya juya a zaunen da take hakan ya sa ta kafeshi da ido tana son fahimtar abinda ake fada masa a cikin wayar nan tasa Wayar ya kashe yana kafeta da ido ya ce" SHUWWAR me ya hada ki da motar sojoji aka zo daukanki har cikin gidanmu? SHUWWAR kin kuwa san darajar mahaifina a garin nan? Motar sojoji du irin yadda yake kare mutuncin kansa da ta iyalinsa yau a zo nemanki me kika aikata?" SHUWWAR ta mike a rikice tana kikifta manyan idannuwanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une motar motoci kuma? Me mes na aikata dan Allah?" Gannin kamar raini irin na Shuwwar karra ci gaba yake yi a wajensa ya saka shi miko mata hijab dinta yana fadin" wuce mu tafi domin Aba ya tafi ba yau ba ya kuma nemi alfarmar kar a dauke ki a bayan mota zan kaiki, wuce mu je idan wata jarabar kika janyowa kanki cen ki karata, SHUWWAR ba zan boye maki ba na fara tsintar dana sani a aurenki da na yi" Sosai magangannun suka soketa aman kuma sai ta hadiye ta bi bayansa cikinta na ta kukan tsoro da tunanin uban me ta yiwa soja kuma ita? Ido ido ake yi a dakin bayan jin magangannun da suka bayana masu ga kuma wanda ya saka aka dauko sun yana zaune a hakimce tamkar wani sarki yana kallon su Takaici, bakin ciki, tsana bata taba tunanin zata ji a kan wata halita irin yadda lokaci daya ta ji a kan wannan bawan Allahn A rikice ABDUL Mutalab ya ce" SHUWWAR da gaske wannan mijinki ne?, Aman ai aunty ta bani wata uku ta ce zaki gama ida hankalinki ya kwonta sai mu je mu yi tambaya idan har kin halata a gareni na aureki ko? Shine kika yi aure ban sani ba?, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Ya karashe yana mai fashewa da kuka lokaci daya mahaifinsa da Mahaifin Sudais suka kwashi salalami sunna kallonsa Mai shinkafa ya kai masa rankwashi yana fadin" Kai dan ubanka ni fa na aureta, muhadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam dama ana haka aa hausa?" Mahaifin Sudais ya ce" Elhaj Mustafa dama itace na halarci daurin aurenta a kofar gidansu da kai?" Mai shinkafa ya gyada kansa yana fadin" Allah ya taimaki malan ai wannan da kake gani nine na aureta , a lokacin da na fuskanci wacece marikiyarta na saketa dan ba zan iya hada zuria da ita ba, shine ta min dibar albarka da maganar kudin nan da yalabai Maman sani ya yi bayani a kansu ta dauko su a dakina a gidana , ni kuma sai na ba yaron nan salahun ya maka min ita a wajen sojoji a amso min hakina kar ta kashe, ashe ka ga yaron nan daya da na malaka ya hadu da sharin mace wai ya taimaka mata kar a rufeta ya ce matarsa ce? Ka ji yadda aka yi, a ranar da aka daura mana aure......................." Baki daya abinda ya faru mai shinkafa ya kwashe ya sanar dala dala wanda hakan ya saka MUHYIDEEN dake sauraro jin takaici a zuciyarsa domin shi du a tunaninsa sato kudin ta yi shi yasa ya sake bi ta kanta dan idan har satowa ta yi ya tabata ba ita kadai bace barauniyar ba zara rasa yan tayata aikata satar ba, da ya samu reshensu kennan da ya more ya ringa kamo su daya bayan daya, aman abin takaici sai yake jin wannan tsohon shi ya dauko mata kudin da kansa dan bashi da gaskiya ba wani dan yana tsoron taa masa shari ba Da wani takaicin ya mike yana daukan wayarsa ya kalli Lieutenant Maman Sani da ya sara masa yana fadin" Ashe bata lokaci ne, ka bata takardarta ka salame su, bara na shiga cikin gari" Daga haka ya zagaye ya yi tafiyarsa ya bar Lieutenant Maman Sani da alkakai domin a lokacin Shuwwar ta yi saurin matsawa kusa da mijinta tana doke hannun Abdul da ya matso yana rike hijabinta yana fadin" Ki ce ya sake ki ni kike so ba shi ba" Ta ce" Elhaj yanzu saboda kudin da ban ci ko ficika a cikinsu bane ka saka aka daukoni aka kawoni nan a gaban mijina da mahaifinsa kana neman wulakanta min aurena? An fada maka duniya irinka ce da banda san kanka babu abinda ka iya?, Allah sai ya saka min fadan da ka hadani da mijina a kan shirme" Da dan karfi ya ce" To rasa kunya, to uwar mararsa kunya, an fada maki ni na neme ki ne? Wanda ya fitan nan shi ya sa aka kawo mu baki dayanmu nan ba wani ba, ni na neme ki? Haba SHUWWAR ko a hanya ai bana tunanin fatan haduwa da ke, Kai abdul idan ka kuma tabata zan tsine maka albarka, hala hauka make zan hada jinni da wannan yarinyar?" SUDAIS kam wata ajiyar zuciya yake saukewa saboda
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188