Chapter 82
Chapter 82
yin zaman kishin Dayabu ya yi murmushi ya ce" Abih, ka manta Ummu, sun yi zama da maman Bilkisuu fa Sai da ya lumshe idannuwansa a lokacin da ya ji sunnan *UMMU* mahaifiya a wajen NAJEEBA, shi yakan kirata da UMMU, sauran kuwa sukan ce mata mama Murmushi kawai ya yi yana tuna lokacin, zamanin nan ya kasance tamkar wani zaburaran doki a tsakanin matan nan biyu Ya ga rayuwa ya yarda cewa mata sunna suka tara Murmushi ya yi a kasan zuciyarsa kuwa fadi yake" me ya yi zafi haka da aka guje ni an matana? Na kai zuciyar cikin duhun da ta kasa yafe min? ............................................. Ba yanda bata yi da dogaran dake tsaron kofar bangaren ZINARIA kan su barta ta shiga tana da sako wajenta mai mahinmanci, sai dai sam suka ki amoncewa domin ita da kanta ne ta nuna ba zata karbeta ba tana hutawa Haka dole ta samu ta kwana gefen fulani domin idan dare ya yi haka ba mai fita daga fada sai da kwakwaran dalili ............................................. Sam bata samu ta rintsa ba, sakamakon maganar yar uwarta cewar ta saka Anmy a cikin bacin rai Idan ta juyo daga kan gadonta ta hange su sai ta ji uwa ta je ta cicije su ko zata huce, sai kawai ta ji baki daya kewar yayarta ya hana ta rintsawa domin ta tabata da ita ce da ba zata taba yi mata fushi haka ba Suma bangarensu sun matukar yi kokarin gannin sun watsar da fushinta gefe, domin idan har suka biya tabas zata saka su a damuwar da zasu kwana sunna kuka ita kuwa da safe ta warware ta yi tafiyarta! Kiran salar fari a kunnayenta ya sauka Dira ta yi daga gadon ta yi bayi ta dauro alwalah Sai da ta zo ta saka doguwar riga saman ta bacinta sanann ta yane kanta ta shiga gabatar da sallah Tana nan zaune har aka kira sallar asuba ta kuma gabatar da ita cikin nutsuwa ta shafa fatiha da sauri ta mike ta yi bangaren Anmy bata kula yayun nata ba Tana zuwa ta shige da salama kasa kasa kafin ta karasa da dan saurinta wanda ita ganni take sauri ne take yi ta duka gaban Anmy wace ta gama sallah tana jan carbi Kanta a kasa tana jin hawaye na son zubo mata ta kamo hannayenta ta dora a gefen fuskarta a sanyaye ta ce" Anmyna, wai da gaske na bata maki rai wai har kin kwana baki yi baci ba? Anmy dake jin kaunar yar a ranta ta ce" in ji wa? Najeeba ta ce" ba aunty Ummu bace ta fada? Dan murmushi Anmy ta yi jin ta ce da ita auntu Ummu, yau ummun ce auntyn, Kanta ta dan girgiza tana murmushi ta ce" aa, ma baby girl ba zata bata min ran da zan riketa haka a zuciyata ba, Me ya samu idannuwanki suka kunkumbure haka? Murmushi ta yi ta ce" ban yi baci bane Anmy Anmy ta kara shafa gefen fuskarta a sanyaye ta ce" tashi ki je ki kwonta cen ki huta maza Mikewa Najeeba ta yi tana jin hankalinta ya dan fara kwonci dan yannayin da Anmy ta nuna mata ta tabata an bar maganarta Doguwar rigar ta cire ya mata sauran wata yar rigar baci baka wace bata idasa rufe cinyoyinta ba sannan daga saman mai gidan mama ne wada ake kira rabin nono ya kasance saman a bultse suke rabin ne suka rufe Ba abinda ya shafeta dan ta san ba mai shigowa bangaren Anmynta, kuma gaban Anmy kuwa zir ne kawai bata yi Hayewa ta yi saman lafiyayen bed din Anmy mai sansanyen kamshin turaranta ta yi kwonciyarta tare da rungume yar kanwarta dake ta baci ......................................... Kamar yanda ya saba da duhu duhu yake shiga dan gaisheta Hakan ne ya faru, a lokacin da ya daga labulen dakinta ya sanyo kansa Idannuwa masu neman fitina suka sauka a kan fitsarariyar yarinyar nan wace ya yi mata kallon shari'a daya tak ya yi gagawar cire idannuwansa yana jin wani nishi na kwace masa kamar mai cutar athsma Da sauri ya saki ya juya ba tare da ya shigan ba, domin gani yake sam bai dace ya shiga a irin wannan lamarin da mace ke kwonce da irin wannan shigar bayan ba muharamarsa bace! A wannan rana Najeeba bata fita saloon ba, sai da aka yi salar magariba ta fito cikin shirin abayarta lurub har kasa ta cewa Anmy zata dan leka ta dawo a tsaitsaye Da adu'a ta bita tana mai yin dan murmushi Irin yanda yarinyar ta fi sauran yan uwanta kulawa da ita ya saka take mata so daya tak da babu irinsa Kwana bakwai dai suka dauka zasu sake zama su dukansu tana adu'ar Allah ya yi zabi na alkhairi Tun da ta zauna a wajen yau ya fahimci halin da take ciki Shima zaunen da yake hotunnan tsala tsalan yan matan da aka turo masa ne yake bibiya yana son gannin wace zata iya da shi? Kuma dago shanyayun, lumsasun, idannuwansa masu shige da na mashaya da kuma dauke da kwali ya yi ya kai dubansa a kanta a karo na bakwai Haushinta yake ji sosai, ta zo ta wani zauna masa a wajen da ya rigayeta kamawa a nan yake zama, bayan yana cike da haushinta na har wani ta ja mahaifiyarsa na hada sunnansa da nata, yo shi Allah ya tuba idan aka ce za'a aura masa wannan yarinyar a ranar zai cire rigar sarautar ya je da gudu ya tari katuwar mota ta murje shi da ya ga takaici! Me zai yi da masifafiya, yar balaki, balagazar mace? Ai shi auren nan da zai yi na hutu ne ba na jazawa kai balaki bane! Sai da ya dani zuciyarsa kafin a sanyaye ya furta" *wa ya taba ki? Sai nake ga hankalinki tamkar ba a kwonce ba, hakan kuwa kwata kwata ya dauke min nutsuwata* Dagowa ta yi tana kallonsa, yauma da alama ya yi gudu ne dan da kayan gudun a jikinsa sai mahaukacin basket din takalmin dake kafarsa wanda yannayinsa zai tsadanta maka tsadarsa A hankali ta cire kanta ta dan daga kanta tana kallon taurarin wajen Muryarta a sanyaye itama ta furta" *ina cikin tsaka mai wuya ne, ashe haka zaman juran amsa yake? Ina cikin gararin rayuwar da kila wa kala ne idan har zan kai labari, domin kuwa da na yarda da abinda zai iya kasancewa da ni gwara a ce bana duniyar!* Da matsanancin mamaki yake kallonta, aurensa ne take fadin da ya kasance a kanta gwara ta rasa ranta? Ita din wacece da har take tunanin tana da girman matsayin da shi zai yarda ta amsa sunnan matarsa? Ashe aurensa zai iya kuntata mata rayuwa har haka? Tabas da ace zai iya da ya je da kansa ya roki a aura masa ita ko dan ya ringa kallon yanda zata yi har ta mutun Sai dai ina, irin yanda yake jin kyankyaminta ba zai iya wannan kasadar ba Sai da ya dan cije lebenta na kasa kafin ya furta" me ya yi zafi haka NAJEEBA? wani irin abu ne wannan dake damunki mai tsanani? Ki fada min ni zan yi maki maganinsa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191