Chapter 68
Chapter 68
an tsaga kara ita da su bai hanna Najeeba cewa " yar gidan waye? Me hadinmu da ita mu kuwa? Murmushin takaici ya yi yana kallonta ya ce" NAJEEBA MUTALAB idannuwanki sun samu matsala ne? Wannan da kike ganni yar gidan MUTALAB ce, jinnin MUTALAB ce wace ya samu a zamanin da baya jin magana! Kamar ya kuma dima masu guduma haka suka kasance du sunna kallonsa Sai cen Najeeba ta yi ihu tana zazaro ido a firgice ta ce" lalle akoy tashin hankali a gabana, ina tare da wannan lamari a tsatsona nake tata rashin mutunci a garin damaram? Ashe nima da nama lamarin a boye a tare da ni ban sani ba? Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une Ummulkhair ta ringa share hawayenta tana jan hanci ta ce" ko shine abinda yake saka matarsa yi mana wata magana cewar y'ayan yan iska? Ummukulsum ta yi murmushi, ita abin sai take ganninsa wani iri, ashe ba mahaifiyarta kadai ce ke tare da wani mugun lamarin rayuwa ba? DAYABU ya sasauta muryarsa ya ce" ku zauna Irin yanda ya yi maganar ya nuna masu gabansa ya saka suka zazauna sunna kallonsa A sanyaye ya ce" a kadan zai kai shekara shida da na san da yarinyar nan Na bibiyi rayuwarta da ta mahaifiyarta har na samu cikaken bayani a bakin kannin mahaifinta wanda ke rikonta Ya ki amsar yarinyar a bayane ya amsheta a boye ne Komai nata shi ke mata , karatunta bukatunta aman kuma hakan na nufin kar ta yarda ta fitar da ko waye mahaifinta a garin nan, Ban san nufinsa na yin hakan ba, Yana yi ne dan ya boye sirinsa saboda idan sirrin nasa ya fita zai shafi y'ayansa, mutuncinsa ko yana yi ne dan son ransa?? Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" abinda na sani shine kasata kasar hausa ce, mai dauke da al'umar da idan irin haka ta faru yakan zama matsala, yakan shafi y'ayan mutun, abin ya zama na gori, idan mata ne ka ga har ana gudun aurensu bayan ba su suka aikata ba kuma shi kansa wanda ya aikatan na tabata da ya san abinda zai je ya dawo da ya hanna kansa aikatawar Kamar yanda na fada maku, ni DAYABU MUTALAB, na baku umarnin fitar da mijin aure kwana kusa ba nesa ba! Sannan Abinda aka yanke shine.....Anmy ta roki Mai martaba alfarmar hadaku da masu tsaro sakamakon abinda ke faruwa a cikin gidan wanda yake cikin bincikensa Ya zama dole ku dawo nan da zama sanadiyar abinda ya faru da Ummu, ta rantse ba zaku bi Abih gida ba shima kuma sai bai ja ba na tabata yana tsoron kadaicewarsa da mu yana gudun tambayoyinmu hakan ya sa aka dora dokoki a kan shiga da fitarku baki dayanku Zaku ringa zuwa wajen neman iliminku a kan lokaci ku dawo a kan lokaci Zaki bude saloon dinki wajen karfe goma na safe ki rufe goma na dare ku dawo gida tare da masu tsaronki Tap.....shine abinda Najeeba ta fada a zuciyarta kennan, masu tsarona? Ana nufin za'a hada ni da wasu langayayun dogarai su ringa bina ko police? Ta yaya zan samu mijin na ware da wasu karti a bayana? Hala ba zan ringa zuwa wajen hutuna ba? To yaya, zance fa? Ka san da dole sai mun ba wanda ke neman aurenmu dama zamu iya aminta da shi ko? Idannuwansa ya zaro ya ce" Ummulkhair, ni da ni aka bi ba zaku yi wani zance ba! Sai Anmy ta kuma rokar cewa kuna iya baiwa mutun dama ya zo nan, ku gana da yama ya koma inda ya fito a falon da mai martaba ke saukar baki Da sauri Najeeba ta ce" kana nufin falin da yana iya ganninmu sannan ya ji du abinda zamu tatauna da saurayin yaya? NAJEEBA ko baki da gaskiya ne? Ya tambayeta yana mai kallonta da son jin amsa Kanta ta ringa girgizawa ta koma ta zauna tana sauke ajiyar zuciya, wani irin zance zata yi ita kuwa bayan ta san wannan mutumen da ya tsaneta na iya ganninta yana jin abinda zata fada? Sai kuma wani abu da ya diro mata shine yayan banki! Yanzu idan aka ce ta zauna da saurayi daya ana nufin nauyin aljihunta zai rage? Aby daya da ta sani shine lale lale zata samo mijin aure, zata tsayar da daya kwalin kwal wanda zai zama mijin Najeeba Bai bar dakin ba sai da ya kara kwontar masu da hankali, shi kansa ya samu hankalinsa ya kwonta da damuwar da yar uwarsa ta tsinci kanta a ciki kafin ya mike ya fice a tankamemen dakin nasu Su duka sun yi shiru ne a kwonce, a hankali Najeeba ta lalubo wayarta ta turawa Zahrau message kamar haka" me kike ? Zahrau dake zaune kunyar Mai gidan nata na neman kasheta sai hira yake mata yana kara son ta saki jikinta ita kuwa tarin kunyarsa ta lulubeta da tsoron yannayin kusancin da suke ciki ya hanna mata daukan wayarma bale ta ga message din hakan ua sa Njaeeba ta fita a wajen Zahrau ta shiga contact dinta ta ringa bi daya bayan daya sunnayen samarinta tana kallo tana tuna yannayin mutun da halayensa da komai da komai Zaune yake bayan ya fito daga bangaren Zinaria wace ya taka yau da kansa ya kai mata ziyara dan gannin yaya yannayin jikinta yake? Ciki dai ya lalace domin bai kai lokacin haihuwarsa ba a dole aka fitar da shi akai mata wankin mahaifarta hakan ya sa take kwonce cikin damuwa da tsoron daga wayar mahaifiyarta Ko da ya je ganninta ta yi mamakin ganninsa a bangarenta sai dai bata iya bashi wata kulawa ba har ya bar wajen dan hankalinta bama a jikinta yake ba Sosai yake jin ba dadi na lalacewar cikin jikinta, sai dai ya dauki dangana ya barawa Allah tare da fatan samun wasu masu albarka masu zama Alkyabar jikinsa ya saka hannunsa a hankali zai cire, Da sauri ya dakata sakamakon wani abu da ya fado masa a rai Idannuwansa ya daga ya kai dubansa kan agogon dakin......................... Da sauri ya mike tsaye yana sauke Alkyabar kasa ya shiga taka kyawawan kafafuwansa saman lalausan cafet din wajen ya nufi wajen kujerar dake ajiye Zama ya yi ya dora kafarsa daya kan daya ya shiga warware rawanin dake kansa Sai da ya warwareshi tas sannan ya kuma tsurawa waje daya ido A cikin ransa ya shiga ayanna : *IDAN FA BA BINTU AKA ZO KASHEWA BA, NI AKA ZO KASHEWA?* Ba zai manta ba, ana zaune a dakin karatu a lokacin da aka gama daurin aure du kawunansu a sade sai ya so yin raha da su, domin mutanen dake wajen daga amintatunsa, sai iyayensa wa'inda suke tsofafi da datijai ne Ba zai manta kalmar da ya fada ba, wace ya ce" *NI ZAN JE DAUKO FADIMA BINTU* Ya fadi kalmar ne dan ya saka su sakin raha, sai dai maganar ta so ta bada armashi a lokacin da mahaifin Bintun ke godiya cike da farin cikin jin shi da kansa zai je daukota An rarage mutanen dake ciki sai ya kasance saura mutun shida Amintacen bafadensa ne ya kuma tambayar maganar cewa" ALLAH YA KARA MAKA LAFIA, SHIN A WACE
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191