Chapter 78
Chapter 78
ci ba haramun ba Domin bata je ta baza haja an kwasa an biyata ba Da dabararta take samun kudi a wajen du wanda ya saki bakin aljihunsa Da wayonta suke wanyewa lafia da mutun Bata taba zina ba Bata taba kusanta kanta da zina ba Ko rayuwar shan minti ba'a yi da ita Takan saka kaya wanda ranta ya so aman idan ka yi gigin tab'a jikinta zaku samu matsala kai da ita koma waye kai aljihun gara kuwa zata wanka har zuwa lokacin da zata shige daga daka. D'an murmushi ta masa sannan ta k'ara gabatar masa da abubuwan da aka kawo masa dan tarbarsa aman ina shi ya shagala bin motsinta yake da kallo yayama za'a yi ya shigo da wasa ne shi? Tabas bai shigo da wasa ba, kuma sai ya daki wannan sha'ani da zafi zafi. A hankali ya saka hannunsa yana shafa wajen hancinsa, ji yake har kamar wani hucin zafin balaki na cin k'owata gab'a ta jikinsa har zuwa cikin k'wak'waluwarsa, shin ina kunya da kawaici irin na y'a mace? Ina girman daraja da mutunci irin na y'a mace? Ita bata da su tun haihuwarta ko daga baya ta saka k'afa ta shure? Wani dalili ya sakata shurewar saboda kud'i ko dan wata buk'ata da ta kasa hakuri? Shi ya sa a rayuwarsa yana addu'ar idan Allah ya bashi y'aya mata zai aurar da su tun sunna k'ananun shekaru ba dan komai ba sai dan kar su zama gandama gandaman yan matan da ko sun je da budurcin to fa ya samu rauni. Sai yake jin wani irin zafi a cikin zuciyarsa na lamarin, yana jin abin har cikin k'ok'on ransa, me ya sa a cikin yan uwanta ta kasance wace ta fi sauran irin wannan halayya? Tabbas suma Dayabu ya shaida masa suna da samari, sai dai shi idanuwansa basu tab'a kama masa su da wani lamarin da zai zargesu ba, me yasa take irin shigar nan sannan take sakin jikinta da kowani k'ato ta yi hira ba damuwa ba wani d'ar? Me ya sa ta b'ata rayuwarta da yarintarta take harkar maza ido rufe? Me ya sa kika yi abinda kika yi har ya kasance na mayar da ke abinda nake harin na kama tsamo tsamo da laifi? A bayyane sannan a sanyaye ya sada kansa muryarsa da rauni ya furta" Haba *NAJEEBAT*, me ya sa kika saka min madaukakiyar tsanarki ta hanyar zubar da mutuncinki a wajena kasancewata yayanki sannan sarkin ki? Meye ribar da zaki ci a nan gaba cikin gidan duniya? Waye zai iya aurenki ya rik'e ki da amana bayan ya san wacece ke? Kaico da zamanin da zina ta zamo ado ga al'umma, kaico da wannan zamanin da mutane kan iya dukan k'irjinsu su taka da tink'ahon su d'in yan iska ne. Ajiye tablette d'in ya yi ya mik'e daga wajen, domin ya had'u da b'acin ran da yake gudu, tabbas yana jin zafin irin abubuwan da take yi ba dan komai ba sai dan ta kasance yar uwarsa, y'a a wajen auntynsa aminiyar anmynsa wace take matuk'ar k'aunarsa, taa d'in k'anwar DAYABU ce d'an uwa kuma amininsa wanda suke hirar sirri da junna harma ya haye masa, ita din y'a ce a wajen Abih d'insa, daga ita har yan uwanta yanai masu soyayya ta yan uwantaka, shi d'aya amynsa ta mallaka, yana da yan uwa yan mata wajen sauran matan mahaifinsa sai dai babu wata shak'uwa sosai a tsakaninsu ko dan sunna nesa ne? Yana jin zafin du abinda za'a ce su suka aikata domin yana masu kallon y'ayan da Anmy ta haifa. Hira suka sha har bayan magariba ita da aka ce ta salame shi kafin sallah magariba. A daidai lokacin da ta zo shiga b'angarensu ta ringa jin hayaniya da kuka sama sama hakan ya saka gabanta ya yanke ya fad'i ta afka da gudu dan gannin abinda ke faruwa. Mai martaba ne zaune a kujerar da idan ya hau kowa kan zauna a k'asa. Yau ma Abih ne zaune, matarsa gefe tana rusa kuka da Anmy cen gefe tana jan carbi, sai yan uwanta dake zazzaune kawunansu du a k'asa kusan su dukansu. Tunda ta afko d'akin a tsorace sai da ta bi kowa da kallo, hakan ya saka sukai ido hud'u da shi. Gabanta ne ya kwanci kwanci ya fad'i sakamakon irin yanda idanuwansa suka kad'e sukai jajajir ya kuma b'alla mata kakausan hararan da ya sakata jin tana jin fitsari. Da sauri ta kai k'asa a wajen da take tsaye kanta a k'asa tana jin har jikinta ya d'an fara rawa rawa dan irin fad'uwar da gabanta yayi sakamakon tsagwaron b'acin ran data gani a tattare da shi sai ta shiga taitayinta ta sadda kanta baki d'aya ta had'e hannayenta a saman cinyarta bata kuma d'agowa ba. "Allah ya k'ara maka lafia wani irin zama ne wannan? Wace irin rayuwa ce wannan? Daga na fad'i gaskiya shikenan ya tsintsinka min mari, ya hankad'a ni na fad'i gaban goshina ya tsage bayan ya d'auki kusan kwana goma yana min gabar da ban san abinda na masa ba nice ya dace na masa gaba dan a gabansa NAJEEBA ta shak'e min wuya ta marar min fuska yar uwarta na rik'e da y'ata da na haifa, yayansu na kallo aman bai d'auki wani mataki a kansu ba bayan a ranar da ka mana shara'ar nan ne. Daga na tambaye shi inda Zahrau ta je wai da gaske ta auri sarkin agadez shine yake ce min eh Allah ya yi, ai ta Allah ba tawa ba?" Sasautawa ta yi tana k'ara sada kanta domin ba ido da ido take maganar ba ba zata iya kallon idanuwansa tayi bayanin nan ba, cikin kuryar kukan da son lalle sai ta fasa k'won daya tsaya mata a wuya ta ce" Allah ya taimake ka, shine yau MUTALLAB zai bud'i baki ya ce min na daina sheganta masa y'aya dan ba shegu bane sai dai na nemi shege wa wajen ubana?" D'agowa tayi tana kallon yaren daya bayan daya ta ce" *Allah ya ja da ranka shi ya manta tasa shegiyar ne?"* A firgice du suka dago sunna dubanta banda wa'inda ta yi hakan dan su ji sai yan uwansu da ko a ka basu damu ba , tun daga DAYABU, DA UMMU, DA UMMULKHAIR, DA NAJEEBA wa'inda suka rigaya suka mallaki hankalin kansu wa'inda ta d'aukaka rigimarsu ne dama dan tana so sai ta fasa sirrin da ya fad'a mata ya rok'eta kan ta b'oyewa y'ayansa dan yana jin matsananciyar kunyarsu, yana jin kunyar ranar da zasu ji irin abin nan su kale shi da shi, ya boyewa duniya da y'ayansa yarinyar nan ba dan komai ba sai dan gudun a goranta masu, ya san mutane da izgili da neman fitina, gashi Allah ya bashi y'aya mata har goma sha shida baya so sakamakon hakan su ringa samun matsalar rayuwa, ya fad'a mata ne dan ya d'auka ita d'in tunda ta kasance matarsa to fa sirrinsa ce. Ya fad'a mata maganar nan ne dan kar ta ji a gari ta tuhume shi da b'oye mata babbar magana irin wannan, kawai daga jin labarin an d'aura auren Zahrau fitintunnu suka tashi kamar zata kama da wuta, saima da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191