Chapter 147
Chapter 147
mamaki Zinaria ta mike tsaye, idannuwanta baki daya ta fitar waje dan tsabar mamaki ta kai dubanta kan amintaciyar baiwarta ta ce" kina nufin Mai Martaba da kansa ya shaida wannan fada?" Ai kuwa ta kara gyada kanta ta ce" kwarai kuwa Allah ya taimake ki, babu sanarwa sai zagayen su jan gwarzo a wajen, Amintacen sarki ya shela karasowarsa, zuwa lokacin ita kuwa ta summe, na kaiki karshe shi ya dauketa ya juya da ita" Jim ta yi jin wata magana kuma, hakan ya sa ta kankance idannuwanta ta ce" kikina nufin ba mari ya wanka mata ba ya yi umarnin a kwasheta koda a mace ne ba summa ba a watsata dakin horo?" Jin muryar uwar dakin nata ta fara baci ya sakata dan dago dubanta, sai dai da sauri ta maida muryarta na dan rawa rawa ta ce" aaaaaaa, Allah ya ja da zamaninki uwar gida kuma amaryar mai damagaram, a irin yanda ransa ke bace fuzgarta ya yi ya jata da karfi ya juya da ita, na tabata zuwa yanzu ya gama gindaya mata jawabin horonta ya saka a shiryata dan zuwa dakin horo , aman na saka a tare min hanyar horon ahalin gida, idan har ta tabata za'a yi kurana a shaida min" Katseta Zinaria ta yi tana fadin" maza tashi ki gano min, ina nan ina jiran dadadan maganar da zata sanyaya min" Mikewa ta yi da saurin gaske ta tafi bayan ta kara yi mata kirari, ita kuwa ta koma ta hakimce tana sakin murmushi a fili AMMI da UMMU tsuru sunna kallon bakuwar y'ar dake zaune a yannayi na takura, ba halin su bata wata kulawar da take da madaukakin girma hakan ya sa du suka tsura mata ido kawai Wata gwaurywar ajiyar zuciya UMMU ta sauke a hankali ra kai dubanta wajen yan uwan dake shashekar kuka, dan kuwa fada dai na gidan duniya sun sha shi har kamar zata dake su Maida dubanta ta yi wajen AMMI ta ga waje daya kawai take kallo, ta tabata a cikin zulumin Najeeba take, ita du ba wannan ba, tana cikin tunanin magangannun da suka yi ne da SHAHEED, me ke damunsa? Menene matsalarsa? Ummu ta kuma kallon AMMI a karro na biyu, ta kai dubanta kan NUSAIBA Dan murmushi ta yi a sanyaye ta ce" na amince da komawa dakina, idan da hali a gobe gobe" Da wani irin sauri Ammi ta kallota, hakama su UMMUKULSUM dake cikin halin tashin hankali Ammi ta ce" ki, kina nufin zaki auri yaya?" Ummu ta yi murmushi a bayane ta gyada mata kai, ai kuwa zo ka ga irin yanda su Ummukulsum suka rukunkume AMMI sunna rizgar kukan farin ciki, wayo MAMA, Ita kanta Ammi sai ta ringa jin wani farin ciki marar musaltuwa, a hankali ta mike ta nufi dakinta, tana da bukatar yin hawayen farin ciki, tabas ta godewa Allah da ya nuna mata wannan rana, ta tabata matar rufin asiri, arziki, hakin rayuwa kam bayan Ummu take, yau Allah ya yi wahalarsa ta zo karshe, dama ta sani idan har ta kaita makura zata shiga gidan ne in ya so sai su raba abinda bata so su raban UMMU kanta irin farin cikin da yaren suka nuna sai ta ji wani irin abu mai girma a cikin zuciyarta, a hankali ta kamo hannun yar uwarsu dake kallonta ta janyi yarinyar ta hade da hannun su Ummulkhair, lalle Allah ya yi zata rayu, gata kuma tsaf kama da ubanta sai dai hasken fata , murmushi ta saki tana jin wani irin farin ciki mai girman gaske na ratsa zuciyarta yana shiga dakin da ita rigar da take ta rikewa tana zaro ido ya dora hannayensa ya janyeta ja daya kasa Ido ta idasa fitarwa a mugun tsorace, da sauri ta kankame jikinta gaba daya jikin nata ya kwashi rawa Kanta a kasa dan matsananciyar kunyar tsayuwarta a gabansa a irin wannan shigar, bakinta na rawa cike da jin tsoron abinda zai mata a yanzun, dan kuwa ba zata taba manta ranar da ya fara kawo mata hari ba, wannan rana ta ajiyeta a wajen da ba zata iya hada komai da ita ba, kwarai ta ci azabar da ta kusan halakata sannan ta ga abinda ya kusan makantata, Bakinta na rawa rawa ta ce" dan Allah kar ka yi min ka ji? Walahi na wahala, walahi tsoro nake ji sosai" Ta sauke dubanta a kansa, gani ta yi idannuwansa kyam a kan gukunta dake kadawa sakamakon rawar da jikinta ke yi, ga kuma dan kukan jigidar dake dan tashi dan ko yaya ka motsa zasu shaida kansu ne Kafafuwanta ta ringa matsewa tana son rike su dan su bar kukan Bai bata amsa ba sai saka hannunsa da ya yi ya kuma cicibarta wanda hakan ya sakata zaro ido da tsoro da mamaki, domin na dazu bata san an yi ba a summe take Bayi ya nufa da ita, cikin halin dakiya ya sabeta da soso da sabulu ba tare da ya cire mata kananun kayan da kiri kiri ya hanna kansa cirewar Yana gamawa ya kuma nadota a tawul sannan ya tsayar da ita tsaye a tsakiyar dakin A lokacin da ya saka hannayensa cikin tawul din ya ja pant dinta sai kawai ta hangame baki tamkar wace ta summa tama kasa furta koda A ce , sai jikinta da ya kara kwasar rawa ga wani zafi da jikin nata ke dauka na tsoro Sai da ya cire mata shi a hannunsa ya zagaya bayanta a hankali ya ringa sabule bras dinta hakan ya sa ta kankame tana girgiza kai tana hadiyar wani wahalalan yawu hankalinta sam ba a jikinta ba ta ce" na roke ka, ka yi min rai bana so" Idan ya tankata to lalle dakin ya tankata, a haka ya idansa zare mata ita itama ya rike a hannayen nasa Idannuwansa dake da nauyi ya ringa nuna mata bed da su Hakan ya sa ta matso daf da shi sosai ta saka hannayenta ta riko hannunsa ta kai dubanta saman bed din ta maido saman fuskarsa, kanta ta langwabe ta ce" eyah yayanmu, dan Allah bana son hawa saman gadon cen ka rufa min asiri *yaya SHAHEED* na yi tafiata wajen Ammi kaina ciwo yake, hakama hannuna ka ga yanda ya tsage kuwa? Idan na ce zan yi komai zai yi ta zubar da jinni ne" Dan bakinta da take maganar kawai ya kurawa ido, shi bama fahimtar yarenta yake ba, a irin yanda yake jin kansa ne baya son yin wani kwakwaran abin da zai kara birkita masa lisafi, so yake ya kadaice ya huce, so yake kafin ya dauki kowani irin mataki ya huce sannan, baya son daukan mataki ransa bace ya zo ya yi dana sani, a hankali ya kai hannunsa wajen kugunta mai dauke da jigidar nan ya damki wajen da dan karfi hakan ya sa suka shaida sunna nan ta hanyar dan yi kara kadan sannan ya shiga tafia da ita a hankali wajen bed Asalamu alaikum gidan Mage😆, Walahi ina ganninku, ina kuma biye da comment dinku, ku sani ina ji da ku ina kuma bin ku da adu'a, Alhamdulilah gashi na yau, fatan zaku karo min comment din ku zafafa, Kufa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191