Chapter 20
Chapter 20
zai saka watarana a yanka maki bakin nan naki gutsi gutsi, ni ba zan manta lokacin da suke hawa dawakai da yaya ba, a lokacinma ya girmi yaya a girman jiki sosai har yaya na nemansa da rigima yana ce masa an hura shi shi din kyankyasar inji ne, shi kuwa yakan ce da yaya shi kuwa dan tamowa ne Sannanma ina ruwanmu ne muna cikin gidansu muna irin magangannun nan idan ya ji kun san da zai iya sakawa a dauke mu ya halaka mu shikenan ko? NAJEEBA ta koma ta kwonta tana kada kafarta ta ce" ina tausayawa talakawansa ne, kin ga ya ci ya cinye ya tayar da kai Turaran nan da yake anfani da shi sai da ya cinye min tanadina na shekara biyu a paris bayan kun san nima mai kudi ce Ta karashe tana kanne ido daya ta ci gaba da fadin" ku duba ku ga irin yanda fallonsa yake, Ac ban san adadin ko nawa bane, labulayen da karafunnan labulayen dakin nan sai ka rantse ba a africa bane, Cafet din falon, da kujerun falon kadai ya isa ya haukata wanda bai taba fita ba Duba ki ga irin dankara dankaran TV da windows da maficin nan dake kyali wanda aka ce da ruwan zinari ake wanke shi Kausasa dubanta ta yi ta ce" ku kun san me nake nufi da ruwan zinari dan irin tsadar da wankin sarka yake a kasar nan! Zobunnan hannunsa, da agogon hannunsa da takalmin kafarsa da shadar jikinsa da zubin da ake yiwa suturunsa kan sakani tunanin anya y'ayan mutane dake bata ba mafiya mai garin garin yake ba? Zuwa lokacin Ummulkhair mayafinta ta dauka ta ce" kun ga, ba'ai min aure ba bale na haihu na haifi mai min adu'a, haka kawai na zauna a je wani tsanwan kuda ya kai labarin nan kunnayen fadawansama ba shi ba walahi sai sun ci ubanmu ko kannensa muke ba cousins dinsa ba Tsakaninki da Allah NAJEEBA mutumen da ake yiwa maganar adalci wanda mutane suka shaida ake yabonsa ke jarababiya har kika iya kurewa rayuwarsa kallo kina neman masa shari? NAJEEBA ta mike zaune tana kallon Ummulkhair ta ce" Ummu, wata uku fa kika bani a duniya kin ga yaya baya nan idan kika kuma zagina Allah sai na mare ki! Kuma ai ba shari na masa ba gaskiya na fada da yake hararena yana min kallon tsana me na masa yo ni bayan shi da kudaden talakawa yake takama? Ni kuwa neman na kaina nake walahi! Zahrau ta girgiza kai ta ce" Allah ya shirye ki NAJEEBA, aman shi yaya SHAHEED din ne zaki ce ya dogara da kudin masarauta? Mutumen da shi ke zuba dukiyarsa dan gyaran gidan nan da kuma talafin gajiyayu da talakawansa? Najeeba kin kuwa san meye aikinsa? Kin kuwa san shagon kasuwanci nawa ya malaka wanda idan aka siyar da daya zai isheki rayuwar duniya? Kuma ma wannan falon ai ba ainahin falonsa na dayan bangaren da yake hutawa bane Baki san a wancen bangaren yaya yace harda su picsine, da wajen hutawa rikake? Da jardin da komai, shi ke fada min Sarki Shaheed sarki ne mai adakci wanda idan zai kwonta yake cike da damuwar shin yaya talakawansa zasu kwonta baci? Ke ba kyau tone tonen alkahairain mutun idan har yana yi domin Allah aman mutumen nan ya yi nisan da ba zaki iya fita cikin garinsa ki zage shi baki samu wani ya dauke numfashinki ba dan sunna kishinsa A gidan redio kin ji me ake fada kuwa? An jima ba'a yi sarkin da talakawa ke kishinsa suke kishin komai nasa suke kare komai nasa irin sarki SHAHEED, ke ina alfaharin kasancewata yar uwar bawan Allahn nan dan kasaitarsa ba ara ya yi a jinninsa take! Bakinta ta tabe ta koma ta kwonta saman bed din ta yi lamo A hankali ta ce" kun san shan koko bukatar rai, abin dauka dauka ne Sai da ta ja numfashi kamar zata yi baci ta buda idannuwanta ta ce" *ni sam bai min bane, sai nake jin na tsane shi sosai!* Itama Zahraun mikewa ta yi a kusa fa ita tana juya kanta ta lunshe idannuwanta inda Ummulkhair ta fita ta shiga zaga gidan ita kuwa Ummukulsum ta he ta harhada sauran baki dayansu sukai cikin falon cin abinci ta shiga zuzuba masu dan su ci abinci Aba ne biye da Anmy sai yaya DAYABU a bayansu suka shigo falon Mutanen Falon suka ringa gaishe su sunna fita dan sun ga yannayin na Anmy da alamun magana zasu yi da dan uwan nata da kuma y'Ayansa Zama suka yi ita kuwa ta shige ciki wajen yaran dan ta san sunna ciki Karar bude kofar ya saka su tashi da sauri NAJEEBA ta saki murmushi ta ce" Anmy ki rufa min asiri ki bani wayata na bude na ji yaya shagona da jama'ata kin ji? Anmy ta zabga mata harara ta ce" ku fito Tana fada ta juya ta fita suka kalli junna Zahrau ta ce" Allah dai ya sa ba laifi kika yi ba NAJEEBA NAJEEBA ta tabe baki tana sauko da kafarta ta fara fita Du an tataro sauran sun layi kamar yanda suke yi idan sun san sun yi laifi ko sun ga iyayen nasu a hargitse Anmy ranta bace ta ce" NAJEEBA shine wani dan iska ya dake ki a ciki ba'a fada min ba? Cikin mace fa nan ne yaro ke kwonciya, idan ya jiwa yarinyar nan ciwo walahi Yaya sai na daure ubansa! Najeeba ta shiga sakin murmushi tana gyada kanta tana kallon Anmyn nasu, sai a lokacin ta tuna da ciwonta ta sada kai gannin Aba na hararanta Ta kai dubanta wajen ZAHRAU ta ce" ke kau an yi wata irin y'a, shine kika tsaya yana zaginki baki dauke min fuskar shege da mari ba? Aba ya sauke ajiyar zuciya ya ce" ya ilahi BILKISSU ke da zaki hane su fada ke ke fadan sun ki duka? Yanzu zaki gindaya sharudan abinda ya kawo mu ko sai kin sa sun kara raina mutane? Bakinta ta dan zumburo tana kallonsa ta ce" aman ai kaima kana da wani laifi ko yaya? Ina matarka ne da bata zo gidannan ta zauna da mu ba ko kyankyaminmu take? Ummulkhair ta yi carab ta ce" Anmy, uhum nan kuwa da kanwarta ta haihu har aka yi sunna tana gidansu aman da yake ta raina mu mu....... Shiru ta yi sakamakon juyowa da Anmy ta yi ta ce" na koya maki? Tambayarki na yi? Ni na kiya maki tsegumi? Yi min shiru a nan my daughter! Kansu suka sada su duka jin ta fara hawa da gasken Tsayawa ta yi kansu tana dubansu murya a kausashe ta ce" *MUTALAB ND BILKISSU FAMILLY*! su duka suka shiga dago kansu a hankali sunna kallonsa, Sai da ta dago dan yatsarta manuniya ta nuna su ta ce" [1/20, 9:50 AM] Ummu Suhanπ: π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π» *MAGE* _(Mai kwanciyar d'aukar rai)_ π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π» *Na* *SAJIDA* π«β¨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*π _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_π€ β *[ T.M.N.A]* β πποΈ https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 10 Ku kiyaye ni, na fada maku ku kiyaye ni! Shin ku manya idan baku baiwa kannenku abin koyi mai kyau ba so kuke tun kafin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191