Chapter 120
Chapter 120
jikinta ke mata , a zaunen nan da take ita kadai ta san irin azabar da take ji a kasanta , ta luluba sosai har kuma zafi ya fara damunta aman ta ki sararawa jikinta sonin tsoronta Allah gudunta ta kuma rufe ido wa'innan idannuwan nasa masu dauke da kwali da wani irin launi da ya tsaida tar a kanta na sakata cikin yannayi na shaku da taka tsantsan Daga inda yake zaune, bai taba kasancewa a nishadi irin na yau ba, dadin kallonta yake ji a kasan zuciyarsa, murmushi yake a boye wanda sam ba'a gani Sarai ya san tana jin wahalar zaman nan, aman yana kallonta dan ya ga irin jarumtarta, ai ko da yar yatsa aka kaiwa wajen nan zihara za'a ji jiki bale uwar yatsa Muzgutawa ta yi , baci na rinjayarta, kanta na kara nauyi ga ciwon da yake mata ta kwonta a karkace tana hangensa Tun tana ganninsa har ya kasance kamar ta sume, ta daina fahimtar komai ta daina gannin komai, ta shige wani irin baci mai tsananin nauyi Ajiyar zuciya ya sauke ya kai dubansa wajen agogon dakin Gannin karfe biyar ce ke shirin yi ya saka shi mikewa a hankali ya nufi wajenta. Hannunsa ya saka ya gyara mata kwonciyar da ta yi ya kuma zubawa fuskarta ido na dan lokaci " *Who are u NAJEEBA?"* Karasawa ya yi bayi ya kuma dauro alwallah ya fito. Kad'aice kansa ya yi ya shiga bautar ubangijinsa cike da nutsuwa mai girman gaske. A inda yake zaune sai da haske ya fara nuna kansa kafin ya d'ago kansa daga dukufar da ya yi yana jan carbi. Adu'a ya yi ya shafa sannan ya mik'e ya koma d'akin. Tun kwoncinta ne dai bata juya ba, da ka ga kwonciyar ka san a takure take, a gajiye take. Ya saba komai gajiya a irin lokacin nan yake shiryawa, du irin bacin da yake ji kuwa ba zai iya zama bacin ba. Wanka ya tsalo ya dawo ya shirya kansa cikin shiga ta alfarma kafin ya fita ya yi zaune saman kujerar dake facing d'in wace komai ya wakana tsakaninsa da ita a tsakiyar daren nan. Idanuwansa ya lumshe yana girmama lamarinta a cikin zuciyarsa. *"SHAHEED, BANA SON KA, MUGU, BANA SON FARIN MUTUM, SAI KA SAKE NI, HUZAIFA."* Kalaman nan ya yi wani waje mai girman gaske ya ajiye su, zai iya rantsewa ko Anmy sai ta kakare take fad'in sunansa kai tsaye. Ko da ranta a b'ace yake zata sanyaya muryarta cike da rarashi ta kwatanta masa. A fannin mace kuwa, bai tab'a had'uwa da macen da ta kalleshi shi SULTAN SHAHEED ta kama sunansa gatsai haka ba, sannan a irin damk'ar da ya mata ta kuma duban idanuwansa ba. Murmushi kawai ya yi, idan har bai zurfafa a sanin wacece ita ba , akoy damuwa. ..................................... Hannunta da ta tokare gefen kumatunta UMMU ta kama ta cire tana kallonta ta ce" yaya wai meye wannan dan Allah?" Anmy ta sauke ajiyar zuciya ta kai dubanta wajen agogo ta ce" MARIAM, karfe goma ta gota bai yi kira a je a rako min yarinya ba, Maryam ko dai zuwa zan yi?" Idanuwanta ta zaro cike da mamaki ta ce" Anmy, ki je ina? Sai ki je ki ce me ya tsayar maki da yarinya? Kin ga fa su Zahrau du sun yi wani iri yau na ga ikon Allah, ita Zahrau tun dazu jake fama ta tashi ga mai kitso da kunshi a shiga yi mata domin gobe walahi zata juya gidanta aman ta ki tashi da waya a hannu wai ko zai kirayeta? To cinyeta zai yi ni NANA MARYAMA? kun ga Bayan kun san yau DAYABU ke kawo yarinyar da yake nema kuma du sai ku wani baje a nan? Dan Allah ku tashi hakanan." Jakadiya ce ta shigo ta duk'a ta shiga kwasar gaisuwa. Du Anmy ta yi tsai tana jiran ta ji labarin NAJEEBA ne sai kawai ta ji wai MARDIYA ke neman iso Da sauri ta kai dubanta wajen Ummu, ta kai bayan UMMU tana goye da NUSAIBA ne wace ke dan zazabi tana dan rigimar zazabin Mardiya? Ta tabata yarinyar a yanda bata da kunya zata iya yin wani abin na rashin kunya, du abinda ke faruwa ita dai tana kiyaye abinda za'ace an yi da ita, du tsakaninta da yara suke fadace fadacensu Aman tana tsoron idan har UMMU zata iya hadiye wani iya shege duda yanzun UMMUN ba irin ta da bace aman duda haka tana shakun UMMU. A hankali Anmy ta ce" ita da waye?" Jakadiya ta k'ara sada kanta sosai ta ce" Ita da wata mata ce wace zasu yi sa'anni, inaga ana yawan zuwa shara'a da matar wannan wace ake kira da wudiliya." ANMY ta kuma kallon UMMU sai ta ga ta koma wajen Zahrau ta karb'e wayar hannunta ta nunata da yatsa a kausashe ta ce" ZARA MUTALAB , ko ki mik'e ki cire hijab d'inki a maki kitson nan ko na jibgeki na rantse a wajen nan!" Da sauri Zahrau ta mik'e tana cire hijab d'in, muryarta a raunane ta ce" Ai da wuri yake kira a d'auko wace ta fara kwana b'angarensa, ai da wuri yake kira tun da duhu duhu, *ina NAJEEBANA? LAFIA HAR YANZU BA'A NEMI A ZO A RAKOTA BA KAR DAI A JE ABIN YA MASA YAWA NE UMMU?"* Ummu ta saki baki gannin zata tona masu asiri dan kawai ta firgice. Anmy ta kalli jakadiya ta shiga tunanin me zata ce mata? Baki daya y'ayan na nan, Dayabu na hanya uwa uba UMMU, NAJEEBA na iya shigowa yanzu ko idan an jima, Shin zata yarda ta shigo bayan ta santa da neman fitina ta tada mata rigima a irin wannan lokacin ko zata hannata shigowa ne? A sanyaye Anmy ta kuma kallon jakadiya dake jiran amsa kafin ta bud'i bakinta ta ce"...π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π» *MAGE* _(Mai kwanciyar d'aukar rai)_ π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π»π§π» *Na* *SAJIDA* π«β¨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*π _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_π€ β *[ T.M.N.A]* β πποΈ https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 45 A sanyaye Ammi ta ce "Ki shigo da ita" Har ta mike za ta fita Ammi ta kuma faΙin "Ki kai gaisuwata Ιangaren Sultan" Kuma Ιukawa ta yi cike da ladabi da biyayya ta amsa kafin ta tafi. Ba'a Ιauki lokaci ba suka shigo. Wata irin kwalliya ce jikin Mardiyya, ta sha wani rantsatsen lesh an yarfa mata mak'up Tunda suka shigo hankalinta ya tafi wajen yaran, Bayan wacve ke goye da Nusaiba kawai take iya hangowa, Ummu kuwa na tsaye ne tana nuna irin kitson da za'a yi wa Zahrau. Zama suka yi saman kujera sannan suka shiga gaishe da Ammi Ammi ta amsa masu cike da kulawa tana Ιan satar kallon yaran , sam ba wadda ta yi yunΖurin gaishe da Mardiyya, ko damuwa basu yi da ita ba Kwarai bata ji daΙin hakan ba duk da mutum shi ke janyowa kansa mutumci ko akasin hakan, amman ai tarbiyyarsu fa? Sai da ta sadda kanta a hankali ta ce "Allah ya taimake ki, dama kan maganar Abban Nusaiba ne na zo, kwata kwata ya zubar da ni, ya yi block din numbobina ba gabaΙaya da nake samunsa, hatta Mama sai da ta saka a neme shi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191