Chapter 186
Chapter 186
an fitar da ita waje Zuwa lokacin cikin dake jikin matan Shaheed ya gama fitowa ya girma ya idasa bayana kansa, domin na Najeeba watansa takwas da sati uku Na Nadia kuwa watansa bakwai da sati hudu Rayuwar zamantakewar dake gudana tsakanin Nafia da NAJEEBA zan iya kiranta tsaftataciya, akoy kishi a tsakaninsu, sai dai tsaftatace, kishin yan gayu wato kishin cikin daka wanda kowace burinta fuskar mijinta, idan kuwa suka hadu sukan sha hira harda wasa da daria da matsanancin kulawa da damuwar dan uwa idan har damuwar ta bayana a fili Idan wani abu ake a familly dinsu Nadia duda baya son fitar Najeebar yakan kaita da dare da kansa a cikin motarsa, ta shiga ta yi barka ko jaje sannan su ja su yi wajen hutunsu, wajen da a da sukan hadu ne dan su yi fada, harma su buga basket ball wanda yake bin takunta a hankali yana tareta dan kar ta fadi takan yi sport dai amta haka kafin su biyo wajen mai kilishinta su siya sannan su shiga ta boyayiyar hanyar da sarkin Dogarai ya saka aka fasa yake gadinta da kansa idan SULTAN zai fita har ya dawo A gidan Abih ana zama ne na fahimtar junna, hakuri da junna, juriya da tarbiyar y'aya, dan kuwa Nana Maryama wato UMMU ta zame masu uwa, wace haihuwarsu ce kawai bata yi ba aman dukan wata dawainiya da su dariarsu ko kukansu a kafadunta suke zube su, inda mijinta ya zame masu uba tsayaye, mai basu kulawa ta musaman, mai gindaya doka a wajen da ya dace sannan baya tashi a kanta, mai saka ido sosai a kan tarbiyarsu, mai dafawa matarsa yana bata gudunmuwa a dukan abinda ta yanke masu na zaman rayuwa, hakan ya sa su dukansu suke tafe da rayuwarsu bisa aminci, kulawa da junna, ladabi da biyaya a tsakanin junna, sannan ko yanzu idan ka yarda ka taba daya a familly dinsu to fa ka janyowa kanka rigima ne da ahalin gidan MUTALAB......sannan a yanzu fadan ya cenza salo ne maimakun daga kan DAYABU sai ya faro daga kan MUTALAB ya zarto kan NANA MARYAMA ya dire kan NAJEEB! ........................................... Masarautar Agadez Wahalar da suka sha ta tsayin wata biyar biyar kowace a gidansu a karkashin ikon wanda ya isa da su ta saka sukai sanyi tamkar kazar da ta sha dukan ruwan sama Sun yi sototo da su harma suke labewa a lokacin da aka fitar da su aka gabatar da su suka dawo mutane sak kamar kowa Sarkin garin agadez ya yi duka da kyakyawar bulala ya gindaya rantsuwar cewa ba zai iya dagawa du wani mai wulakanta dan adam dan kawai Allah ya bashi dama ba, ya kawo misalai da ayoyi ya fasarce kan ko musulunci ya hanna da irin alkawarin azabar da zata tabata a kan masu irin halayen Gimbiya da zinariya kafin ya sanar da gayar daurin auren Yarima da Gimbiya Ummukulsum rana daya da yaya Dayabu, hakan ya saka Gimbiya kara rintse idannuwanta domin kuwa wannan lamari har ya taba lafiarta dan a yanzu fama take da hawan jinni mai karfin gaske domin bata taba tunanin zata wayi gari ita Gimbiyar sarkin garin agadez a gidan horo a gidansu ba, hakan ya sa sunna komawa ta salami masu hidimarta dan idannuwanta ganni suke daria suke mata, sun gama rainata sun gama ganninta a wulakance a yanzun kam bata da wata daraja da fada a ji a masarautar Agadez Inda Zinaria take kara daga mata hankali da koke koke da magiya da rokon a taimaka a mayar da ita dakinta ta tuba ba zata kuma ba A yanzun masautar na tafia ne bisa mutunta bawa, daraja dan adam, bayin masarautar kansu sun samu inci daidai misali, domin ba zaka kiraye su da bayi ba sai dai mahidimta haka kuma har salarry ne da su GIMBIYA Zahrau kuwa na dauke da cikinta wata hudu abinta, inda Sarki ke nan nan da dan cikin nan yana mai bata kulawa ta musaman ___________________________ A yau ya yi wani irin baci ne mai cike da mafarkai wai ana miko masa jarirai A lokacin da ya farka salar asubahi ne ya sauke dubansa a kan Nadia, baiwar Allah ta kara budewa ta zama wata irin rusheshiya, gashi yanzu bata samun wadatacen baci sai goshin asuba, a haka yake tashinta ta gabatar da ibadarta, mahaifiyarta ta nemi alfarmar ta koma gida ta haihu aman ya kasa bari Da sauri ya kimtsa ya gabatar da sallarsa, kafin ya zauna ya shiga tashinta Da kyar ta iya tashi ga nauyin jiki ga nauyin baci ya taimaka mata har zuwa bayin sannan ya dawo ya zauna da carbinsa a hannunsa yana ja Wayarsa ya dauka ya shiga dubawa dan gannin sakwanin da ya samu A yauma ya ci karro ne da message din Zinaria, bai duba ba ya goge shi ya ajiye wayar gefe Sai da ya ga ta tayar da sallar sannan ya mike ya nufi bangaren AMMI dan du idan aka ce ba kwanakin Najeeba bane hankalinsa kacokam na kanta, yakan kwana ya a mafarkai wani mafarkin har da su gudu zai kaita asibiti Tun da ya buda ya fara cin karro da yaran gidan, ga wani dadadan kanshin turaran wuta da ya daki hancinsa, sai shige da fice suke murna kwonce a kan fuskokinsu, hakan sai ya bashi mamaki domin su din ba masu tashin asusubar nan bane A hankali ya idasa kutsawa ya shige falon, nan kunnayensu suka fara jiyo masa muryarta a sanyaye ta ce" AMMI, ba zan iya shan kunnu ba ni dai , kin ga kunnu na busa mutun haka kawai na zama katotuwa a ringa yi min daria?" Ammi na daria ta ce" NAJEEBANA, ki taimaka ki sha kunnunki kin ga yaran nan da suke mutsu mutsu da baki, ina tsoron su yi tsotsau, idan kuwa babu ruwa za'a sha rigima a gidan nan" Wata irin zabura ya yi har yana jin zai fadi a kas dan karasawa wajen da suke hayaniyar Da sauri ya bayana a gabansu, gaba daya jikinsa ne ya dauki rawa harma ya rasa me zai furta a lokacin da ya ga NAJEEBA zaune saman katifa mai daukan mutun biyu gefenta sange ne irin na jarirai da wasu jajayen jarirai sunna kwonce lufff sai yan uwanta da suka zagayeta Ammi ta ringa murmushi tana gannin yanda ya rikice ya kalleta , ya kalli yaren , ya kalli Ammi, ya kalli yan matan da du suka sada kawunnansu sunna gaishe shi "Ammi yaushe yaushe? Ammi biyu ne? Ammi yaya aka yi ba'a kirani ba? Ammi wai da gaske ko daya daga cikin mafarkaina ne?" Ya ringa fadi bakinsa na rawa kamar zai fadi ya haye saman katifar Salamr su Yaya Dayabu da Abih ne ya saka su juyawa A lokacin shi kuwa ido rufe so yake ya shafa gefen fuskarta koma ya sumbaceta sai kusantarta yake tana dan kaucewa tana sada kanta Yaya Dayabu kansa sai ga hawaye yana ciro yaran yana mikawa yan uwansa da mahaifinsu sun kasa furta wata kalma mai nauyi, sai cen yaya dayabu ya ce" AMMI, wai dama ba wahaka haihuwar? Ni kulun da tunani nake kwana, irin yanda Najeeba take da son jiki idan ta tashi haihuwa du
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191