Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 102

Chapter 102

Mage Book 1 Complete Hausa Novel 1,197 words 0 views Progress saved
Download Book

ya ka ciki, ita bak'uwa ce, aman ta san gidajen nan babu na wasan yaro, sannan ta san shop place. Ai Nadia gaba d'aya ta ji wani girma ya hau kanta, ita ina ruwanta da wani duka, sam bata san mahimmanci hakan ba, ikon Allah take kallo a dan kankanin lokaci ta zama hajia (🤣 k'awata kennan) Murmushi ya yi daga cikin rawaninsa, tabas iyayensa sun gama magana, wato idan sauran sun bayar da kud'in jari da sarkar kwaliya, su sun bayar da muhali da uwar jari? Kansa ya ringa dan girgizawa a hankali , du ita d'in nan ce suke tarawa kasa? Da sun san, ko baki daya garin nan zasu bayar dan k'watar martabarta ita din ta gama zubarwa da basu yi wannan k'ok'arin ba, da sun san sun siyarwa kansu kunya ne kan kunya da basu yi irin wannan lamari ba. Sai da ya bushi iska yana gannin ta koma wajen Anmy ta zauna, fuskar Anmy ta fad'ad'a da farin ciki da annashuwa ya sauke ajiyar zuciya. Bayan sallamar nan, dama zai yi shiru ne du su gama gabatar da kyautarsu wa junnansu, idan sun gama mahaifiyarsa zata yi nasiha , sannan ta fad'i wace zata fara zuwa turaka kamar yanda abin yake a tsare. Anmy ce ta bud'a bakinta cikin sanyin murya, da mulkin dake cikin jinnin jikinta , cike da aji, da aiki da ilimi ta shiga yi masu nasiha. K'warai ta yi nuni da girman igiyar da ta rataya a kansu a yanzun, sannan ta yi masu nasiha da su yi koyi da kishi tsaftatace domin kuwa kishi halal ne aman idan har bai zarce ka'ida ba, ta yi masu nuni kan kowace ta girmama ta gaba da ita, su wanzar da zaman lafia a zuciyar mijinsu. A hanki ta dago ta ce" a yau *NAJEEBA* zata fara tarewa bisa k'a'ida, sannan Nadia dake amarya." A zabure ta d'ago dubanta da kanta dake kasa, ita kanta a cikin hali take na damuwa, tabbas ta lura idan ba da gaske ta yi ba tana cikin tsakiyar tashin hankalin ne da ake kira gaba k'ura baya damisa. Rabonsu da wani magana ta shiga tsakaninsu tun a bakin titin nan, sai dai irin kallonsa kan isar da sak'on zuciyarsa. A yau da ya d'auko mata Nadia a matsayin kishiya sam ta k'i aminta cewar soyaya suka yi, sai ta d'ora hakan a matsayin da saninsa, wata hanya ce ta ya nuna mata cewar ita ba kowan kowa bace, abinda take jin haushin kanta irin yanda abin ya mata ciwo, k'warai abin ya daketa harma fiye da kishiyar da take zaune cikakiya k'osashiya, fitinaniya wato Zinaria, Tabbas abin ya daketa, sam bata tab'a kawowa kanta cewar zata wayi gari ta ganta a irin rayuwar nan ba, yau gata ita najeeba zaune ga kud'i ga mulki aman sun kasa sakata kwaso shoki saima cikin tunani kala daban daban, shin tsoronsa nake? Shine tambayar da ta cika yiwa kanta. Eh ina tsoronsa, domin tamkar dodo haka yake a wajena, ban san kamaninsa ba, ban san zuciyarsa ba, ban san laifina a gareshi ba, idan dan ina kallonsa ne, ba wani abu bane sai son ganin wai kullum shi sai ya saka kwali? Wani sa'in kuwa idan na ga ana ta magana shi bai yi nakan kale shi dan na ga wai yana wajen kuwa? Fad'ana da matarsa bai shafe shi ba, ita dake zagina da munanan kalamai fa? *SHIN ME NA MASA DA YA SAKA YA FI TSANATA DA KOWA A DUNIYA?*, ni nake da abubuwan da zan tsaneka har mutuwarka, ka d'oran karan tsana kana tsargina? Sannan ka haye dukiyar marayu kana wasa da ita? An ce wai kasuwanci yake, yaushe yake fita kasuwar? (Kam Najeeb, kasuwa zai je? To sarkin wasan karan yara ne ba?), an ci an tayar da kai! Jin maganar bakin Anmy ya sakata jimk'e hannayen Zahrau, Ita? Ita fa? Zata tare a ina? D'akin wa? Turaka? Saima kalmar turaka ta b'ace mata b'at a bakinta,tabbas aurenta aka fara d'aurawa kafin a d'aura na Nadia, sannan idan maganar wace aka fara kawowa ne ita a gidan ta kwana, sai dai sam ba zata tare a turakar kowa ba! Idanuwansa a lumshe suke a lokacin da wannan magana ta fito daga bakin Anmy. Rintse idanuwansa kawai ya k'ara yi yana jin yanda yanzun ne zuciyarsa ta fara tafasa da abubuwan dake faruwa. A kan me za'a ce ga wace zata fara shiga d'akinsa? Shi sam, bai ajiye wannan a gurbin wace zata zo gareshi ba, ba an d'aura ba? Su barshi ya zartar da yanda yake so aurensa ya tafi. Anmy ta k'ara gyara zamanta tana hangen yanda Zinaria ta jinginar da kanta jikin kujerar da take zaune. Sosai take tausayin yarinyar, tana tausaya mata da irin kishin dake damunta, irin wannan kishi, abinda ya dace ta samu wace zata ringa tausarta tana saka ta a hanya tana tarota, sai dai ga dukan alamun mahaifiyarta wace ta fi kusanci da itan ba zata taimaka mata ba, sai yanzu ta fara cire zafin reaction d'inta na jin an d'aura auren Zahrau da mahaifinta, tabbas uwar gijiyarta na bada gudunmuwa wajen k'ara tunzura zuciyarta, tatanta d'aya ne, irin zargin da ya shiga zuciyarta a kansu ya zamo k'arya, idan har ya zama gaskiya ita kam bata da abinda zata iya yi sai zuba ido, kisa? Kisa fa? *Allah ya baku zaman lafia* A fili aka ringa amsawa kafin ta bada damar ana iya tafia. Talafota suka yi suka fara bi ta corridor d'in da zai kaita falonta suka fara fita. Sai su Nadia suma suka yi b'angarenta, sannan su Zahrau suka kamata suka fita da ita, ita ko b'angaren nata bata je ba suka nufi b'angaren Anmy da ita dan su shiryata a rakata. Suna shiga ta zame ta zube a k'asa a baki bakin shiga falon kafin ta saki kuka mai zafi mai cin rai. Wace ta yi mamaki kad'ai kishiyar Zahrau ce, domin ita bata san wannan launin kissar da ta gabatar ta dnane abinda ya daketa a cikin zuciyarta wato wai Nadia. Hannayenta take yarfewa a rikice ta ce" Wai Nadia? Aminiyata? Me na masa?" Da sauri su Ummu dake jira suka yo kanta, har rige rigen tambayar me ya samu Nadiar suke? Najeeba ta k'ara d'ago kanta ta ce" walahi basa soyaya, yaushe rabona da ita? Da sunna soyaya nice ta farkon da zata fara fad'awa domin ita rayuwar nan birgeta take, na tabbata daga baya ya saka haka dan kawai ya k'ara wulak'anta ni." Da mamaki kishiyar Zahrau ke kallon Najeeba kamar me. Najib dake zaune cen yana game da wayar Anmy ya dakata tun da ta fad'i yana ta kallonta, yanayinsa na nuni da hankalinsa a tashe ya ce" aunty Najeeba zaki b'ata kwaliyarki fa." Zahrau ta kalli kishiyarta ta sakar mata murmushi ta ce" aunty, ki je ki huta kin kwaso gajiya." Itama dacewar hakan ta gani, dan haka ta sakar mata murmushi kafin a sanyaye ta ce" Najeeba, ki yi hak'uri kin ji? Idan harma hakan ne ki d'auka hukucin Allah ne kasancewarta matarsa, ki yi hak'uri ki sanyaya zuciyarki ki rage kishinta kin ji?" Tunda take maganar bata wani baiwa abin importante ba, sai da ta ji kalmar *kishi*,

Table of Contents

Chapters

191 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
  170. 170 Chapter 170
  171. 171 Chapter 171
  172. 172 Chapter 172
  173. 173 Chapter 173
  174. 174 Chapter 174
  175. 175 Chapter 175
  176. 176 Chapter 176
  177. 177 Chapter 177
  178. 178 Chapter 178
  179. 179 Chapter 179
  180. 180 Chapter 180
  181. 181 Chapter 181
  182. 182 Chapter 182
  183. 183 Chapter 183
  184. 184 Chapter 184
  185. 185 Chapter 185
  186. 186 Chapter 186
  187. 187 Chapter 187
  188. 188 Chapter 188
  189. 189 Chapter 189
  190. 190 Chapter 190
  191. 191 Chapter 191