Chapter 81
Chapter 81
sauri Ummukulsum dake tsaye hannayenta rungume a kirjinta ta matso ta ce" kai, ku yiwa mutane shiru kar garin haukan ku ku yi kokarin kauce hanya! Zato? Zato irin wannan? Wai da kuke ba ni ba , ba ni ba, an fada maku shi yana da ra'ayin aurenku ne? Banda masifa, rigima, fitina, tara samari, iya shege me muka iya ne y'ayan mutalab? Ikon Allah ne ke giftowa yana hada mu da na kirki, idan ba wannan ba ku fada min a samarin tsayuwar titin waye ba dan airs ba? Najeeba ta ringa gyada kanta ta ce" ka ji uwarmu ta yi magana, ke Ummukulsum na rantse kika kuma ce mana yan iska sai na fafala maki mari malama a nan, kuma ba dai sarki ba ? A kai kasuwa, ko ina numfashin karshe aka daura min shi zan mike na murje ido na ce bana so! Gaba dayansu da mamakinta suka kura mata ido, lale ta cika mutun mai karfin hali, Yanzu itane ke fadin haka a kan sarki? Ummulkhair ta ce" aman an fadi ba nauyi, an ji kunya Na tabata yau Anmy ba zata iya rintsawa ba idan ta ringa tunowa kin nuna kin fi son wani dan daudu a kan yaronta! Najeeba ta yi shiru jikinta du a mace tana kallonsu idannuwanta suka ciciko da kwallah A sanyaye ta ce" Ummu, Huzaifan ne dan daudu? Ummu Huzaifa ba dan daudu bane na rantse Kuma kin ga, ban taba sannin yaro zai juri iya shegena sai da na zauna na ringa masa yana taro ni Ummu, ina son Huzaifa har raina, ya jima yana fama da ni Meye laifin Huzaifa?, saurayi tsayaye yaro mai jinni a jika Ummu, Huzaifa ya iya sangarta ya iya hira ya iya yi min kallo irin na mutun mai daraja Ummu me ya sa zaki zagar min shi bayan shi zan aura nake so na zama uban y'ayana? Ummu, kin manta irin namijin da nake so? Huzaifa du ya hada abubuwan nan Ummu, shine tsakani da Allah dan ki tayar min da hankali zaki zage shi ki ce da shi dan daudu kuma ummu dan kawai na nuna aa ba ni ba sai ki ce na tayarwa da Anmy hankali? Ni yaya kike so na iya yin bacin ne? Ummu aunty Zahrauna kan sadaukar da farin cikinta domina Na tabata da itane ake magana a kanta, da ba zata taba kawo sunnana kusa ba dan ta san idan na tsani abu na tsane shi, zata amsa ne koda kuwa hakan na nufin karshen numfashinta Ummu, a hannayenku ta barni ashe ta yi aikin banza shine kuke tayar min da hankali fisabililahi? Ta karashe wasu irin hawaye na zubowa daga idannuwanta kafin ta juya da gudu ta yi cen ciki Kafarta ta daga zata bita hankalinta tashe Da sauri Ummukulsum ta riko hannayen nata Maidota ta yi kusa da ita kafin ta bata kyakyawar rungumar da ta sakata itama fashewa da kukan tana girgiza kanta ta ce" walahi zan amshi auren nasa koda kuwa matarsa zara kashe ni, ta daina kuka ina sonta ban yo haka dan son kaina ba Ummukulsum ta ringa sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" zata fito ne, ta yi mana haka dan ta saka mu, mu kwana muna kuka hankulanmu tashe Barta zata fito ne ummu, aman in sha Allahu rigimar Sultan da mutanen dake tare da shi kaf cikinmu ba mai iyawa sai Najeeba Shin baki ga tsarin tafiarta ba? Tamkar dawisu haka take tafia cike da takama tana baza albarkatun jikinta ba tare da tana yi da gangan ba Shin baki ga irin yanda take iya saka idannuwanta cikin nasa ba? Waye yake da wannan kokarin bayan ita din? Shin baki ga ranar da ta daga hannu ta wankawa Zinaria mari a gabansa ba? Hakan na nufin koda a gabansa ne ba zata taba bari a takata ba! Tabas tsana, ko na ce wani baban lamari na faruwa tsakaninsu wanda mu kanmu mun kula da irin rashin daidaituwar yannayinsu dake faruwa a tsakaninsu Aman wannan lamari kam, inaga na Allah ne! Ummulkhair ta ce" idanfa suka yanke ni ce zan aure shi? Ummukulsum ta ce" haka Allah ya tsara, koda ke ce zaki je ki rayu da su in sha Allah babu abinda zai same ki face wanda Allah ya kadaro maki! Baki dayansu shi suka saka gaba a lokacin da suka roke shi shin ya amince su je su fadawa Allah kan zabi biyun nan Allah ya dora su a kan wada ta fi dacewa da shi Ya san da sannin cewa ba zai kubucewa auren yar gidan Mutalab ba domin an rigaya an fadi maganar, abinda yake son bakinsa ya buda ya fada shi ne" *NA ZABI UMMULKHAIR* , sai dai lamari na kasancewarsa baba a wajen na mulki ya saka shi harshensa yin nauyi Gannin abin yake wani iri, Ba zai iya buda baki ya furta masu zabinsa ba domin shi, shine mai danne zuciyar wasu, shine mai daukan dukan wasu, shine mai shanye damuwar wasu Abu daya ya san zai yi shine, zai roki cewar a saka auren da za'a masa tamkar wani yaro da zabinsa shima Mahaifinsa ya masa auren fari Ya yi na biyun da kansa ba'a je ko'ina ba ta rasu Gashi mahaifiyarsa zata masa auren uku da matar da shi kansa yake cikin faduwar gaban kar ta masa zabin da zai saka shi mutuwa dan bakin ciki Yana so a bashi damar daukan mace biyu a rana daya, zabin da suka yanke da wace zai zabowa kansa ya aureta a cikin sirri Sam Zinaria ba zata iya da lamarinsa ba, so take ta kashe masa lamari yana da karfinsa da kokarinsa haka kawai Auren da za'a daura masa kuwa idan Ummulkhair ce itama me zata iya masa? Yarinyar da shekarunta duka duka ba zasu zarce ashirin da hudu ba,? Sam baima kawo maganar idan kuwa Najeeba ce ba, sai dai kura masu idon da ya yi wanda hakan ya saka Anmy sanyaya muryarta ta kara kallonsa ta ce" SHAHEED, ko kaima ba zaka auri y'ata ba? Da sauri ya kalleta, sai kuma ya maida dubansa wajen DAYABU Kansa ya kara sadawa a hankali ya buda bakinsa ya ce" ko wani zabi kukai min, in sha Allah zan yi biyaya Sai dai, ina da wani muradin auren wata yarinya, ina fatan za'a hada su biyun a rana daya Namijin duniya kennan, haka Dayabu ya fada a kasan zuciyarsa Abih kuwa murmushi ya yi a fili ya furta" wannan ai abin murna ne, Allah ya tabatar mana da alkhairi Su duka da amen suka amsa kafin su mimike Dayabu ya nufi dakin Anmy da Nusaiba dan ya shinfideta domin ba zai kula kannen nasa ba, ya kula idan ba ya nuna masa da zafi zafinsa ba zasu kawo raini a lamarin A lokacin da suka zo tafia gida sai Abih ya shiga motar Dayabu Har ya tayar ya fara tafia Abih ya yi murmushi yana girgiza kansa ya ce" ina hangen rigima a wajen yan biyuna, NAJEEBA, ko UMMU? sai dai da son kai irin nawa sai nake jin bana so a kara yi masu kishiya duda na kasance ni ina balawa mata tikitin zawarci bama na basu damar
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191