Chapter 100
Chapter 100
miji? Na ce maki na damu ne? Bayan kema ya d'auko Barira, ina taya ki murnar malakar abinda kika jima kina marari, ke kin san ba nawa ra'ayin kennan ba dan haka kar ki bani kunya kin saka ana kalona!" Maganarta a fili ta yi ta, cikin kwonciyar hankalin da ya zama jikinta, duda daga kasa wani irin jimkar hannun Nadia ne ta yi wanda ya saka Nadiar shiga wani rud'un Ta ce babu komai, irin magangannunta sun bayana karara ita auren kansa baya gabanta, aman kuma irin rikon ta mata ta tabata akoy wata a kasa. Hannun nata ta saki ta koma ta zauna tana mai gyara alkyabarta da kyau kafin ta kuma dago dubanta ta sauke kan Nadia dake tsaye kanta *Zaki ci ubanki!* shine abinda zuciyar Najeeba ke ayannawa Na tsaye shi, baya gabana, aurensa baya gabana, aman ko kashin da na yar ya haramta gareki domin aminci ba karya bane! Ta kuma furtawa zuciyarta Ji take baki daya ta gama muzanta a idannuwan mutanen dake wajen, du wanda ya santa, to fa ya san Nadia Anmy da baki daya jikinta ya yi sanyi ta kai dubanta wajen Sultan Irin kallon da yake ramkar kallon jin dadi, irin yanda ya maida hankali a kallon dramar da ta wakana, ko take kan wakana kamar wanda abin ya masa dadi A hankali ta sada kanta Ba'a taba hayaniya mai yawa haka a gabansa ba, baka isa ka yita haka a gabansa ba tare da ya maka abinda zai firgitaka ba, aman sai gashi ya yi shiru ya kyale har Najeeba ta fadi maganar da bata so ta fadeta a gaban kishiyoyinta ba, kwarai karara ta nuna bata yi auren da zata yiwa kishi ba! Me ya sa Shaheed? Me ya sa ka auro aminiyarta? Shin amsa min ka yi dan baka da yanda zaka yi da ni ne ko me? Ni kiwa zan nuna maka ba sarauta ba,, ko me ke kanka ni na haife ka! Ummu kam da kallo take bin kowa, har lokacin da auntyn Nadia ta karasa ta kama hannunta ta ja ta ta mayar da uta wajenta tana jin inama idan ta wanke fuskar Nadia da mari ba abinda zai faru? To da yau sai ta fafale fuskarta da mari sannan ta yi tirr da ita, bata taba bata kunya ta sakata jin ashe Nadia sakarai ce bata taba sani ba irin na yau, lalle Nadia sakarai irinta babu Ashe yarinyar da take haukan tsoron ita batama damu da mijin ba? Ga alamu karar sun nuna kamar auren dole ne akai mata? Zaunar da ita akai Sai a lokacin ya dauke idannuwansa daga kanta Kwarai da farko, wani murmushi ne ya subuce masa a lokacin da ya hangi dukan da gannin Nadia ya yi mata, irin yanda su duka biyun suka rikice da ganninta a gabansu kuwa ya bashi mamaki duda ya san Zinaria basa shiri aman bai taba tsamanin kawar tata tsoronta take ba, aman a kan me take tsoronta? A hankalo kallonsa ya koma na son karantar ainahin abinda take ciki maimakun wanda yake fitowa daga bakinta Murmushi ya kuma saki irin na yake din nan a lokacin da sak kunnayensa suka jiyo masa irin yanda ta yi magana da nuna bata damu da gannin kawarta aminiyarta a matsayin kishiyarta ba, wace suke raba mafarkin kasancewa su kwalin kwal a gidan miji Dubansa ya maida kan Zinaria, kanta sade yake, sosai an janyo alkyabarta an rufa mata dan kar a ga fuskarta Tausayinta ne ya ji har cikin ransa, irin magangannun da ta yi kwarai sun bashi mamaki, meye ilar bak'ar fata ne? Bai san me ya sa idan hankalinta ya tashi take barin bakinta ya ringa fadin du abinda ya zo zuciyarta ba Ya tabata da ba dan mamanta ta rufe mata baki ba, da zata dora wata kalmar mai zafi ne a kan kalamanta, menene a kishiya ne da mata ke tashin hankali dan za'a yi masu? (Han, baka yi rayuwar neman aure da wani bane, a wajen da kake soyaya ranka shi dade) Kuma kai dubansa ya yi wajen da aka zaunar da Nadia, tsuru Najeeba take kallo hakan har ya so ya bashi mamaki, ta yaya mace zaki yi sake har a ga rauninki haka? Kansa ya girgiza sai kawai idannuwansu suka sarke da na Anmy Irin kallon da ta masa ya saka shi sada nasa idannuwan wanda hakan ke nufin yana tausarta ne Matar sarkin agadez ta tsakiya ce ta duka sosai ta kama hular alkyabar nan ta dora saman kan Najeeba, Kanta kasa ta zagayo ta kama hannayenta, hannunta dayan suka kama ya kasance tana tsakiya Anmy na kallonsu, sarai ta san abinda zasu yi, ita dai Najeeba bata musa masu ba , binsu ta yi a hankali suka nufi wajen da yake zaune Sunna zuwa da hannayensu suka kaita kasa ya kasance ta duka a gaban kujerarsa A sanyaye Zahrau ta ce" Allah ya huci zuciyar Sultan, Allah ya huci zuciyar mai damagaram, Gimbiya Najeeba na neman afuwar daga murya a gaban uban gidanta A hankali da mamaki fal ramta ta dago ta hangi fuskar Zahrau, iyeah, yaushe ta koyi irin abubuwan nan? Kishiyarta ce ta budi baki itama cikin kara sada kai kamar yanda suka tsugunar da Najeebar ta ce" Allah ya huci zuciyar mai wukar yanka, Allah ya saka sasauci a hukunci takawa, sannu da karin hakurin halayan mata , Allah ya kara maka lafia Gimbiya Najeeba na neman afuwar mikewa a lokacin da baka bada izini ba Idannuwansa kawai ya lumshe masu bai ce komai ba suka mike a hankali suka koma Sunna zama su Zinariama suka mike da ita suka nufi wajensa Baki dayansu suka zube suma, cike da kwarewa a lamarin bada hakuri da kirari mahaifiyarta ta taushi zuciyar sarki da neman afuwa Idannuwansa a kan Zinaria A hankali ya budi bakinsa kasa kasa ya furta" Allah ya sanyaya zuciyar uwar gidan SHAHEED Idannuwanta ta lumshe jin dadadar muryarsa a kanta, mahaifiyarta kuwa har sai da ta kara jinjina ta kara daga murya tana fadin" Zuciya ta sanyaya Gurnanin zaki, Allah ya kara girma, uwar gidanka ta amsa ta gode rarashi Da biyu ta yi hakan, wa'inda take so su jin kuwa sun ji, a haka suka koma Sai da Aunty ta kamata ta mikar da ita, ita kanta kafafuwanta rawa suke, sai wata datijuwar daje gefenta suka saka Nadia a tsakiya suka nufi wajen baki dayansu a tsorace domin basu taba kusanci irin haka da sarki ba, sannan basu san al'adun gidan sarautar ba Sai da suka karasa suma suka tsuguna Hannayensu du suka hade kamar sunna adu'a kafin su shiga hadin baki wajen maimaita abinda suka ji ana fada masa Murmushi ya yi kafin ya gyada masu kansa Auntyn Nadia ta ringa sauke ajiyar zuciya, a ranta kuwa fadi take" Allah ka sa mu tashi da wuri lafia daga wajen nan, Gannin basu mike ba ya saka ua rage muryarsa sosai ya furta" ku koma mazaunin ku Sunna komawa suka zazauna tadar gaba wace a cikinta ne ake fadawa junna magana ta hanyar firgitatun kyaututukan da matayen zasu yiwa junnansu Wannan tada, zinaria ta san da ita, kuma ta shiryawa hakan, sai dai a yanzu a wajen mahaifiyarta ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191