Chapter 127
Chapter 127
samu ba " omer yadawo daga aiki har yazo yashiga gida fahad be lura dashi ba yanata tunani, omer nashiga ummi na tsakar gida yace "lpy ummi naje asibitin naga bakwanan kuma naga har yanzu dasauran jikinta " ummi tace "kai ke ganin haka amma ita ta samu sauki ,ina dawowa dakin nasamu mijinta yazo ya danneta sunata tsotsar juna, shiyasa nace a sallame mu takarasa warware wa anan karma yadura mata wani cikin tun muna asibitin tunda de ita sakarai ce" Omer ranshi ya baci yaja tsoki yace "yanzu ma nabaro shi kofar gida kome yake anan shima yasan baze samu ganin taba " Ummi tace "yarshi yakawo tana ciki wurin ta" omer yaja tsoki ya nufi dakin faseelat suna kwance ya janye amira, yace "kede anyi wawuya wadda batasan ciwon kanta ba, wato wannan karan ma bakiga laifinshi ba ko? To inke bakisan ciwon kanki ba mu munsan ciwon kanmu" Yaja amira suka fita waje har bakin motar fahad da kofar ke bude ya tafi dogon tunani gwam gwam omer ya kwankwasa motar, fahad ya dago yana kallonshi, Omer ya tura amira wurinshi yace "take ur daughter and go karka sake dawowa kofar gidannan, I warned you kar nakara ganin ka anan idan kuma kazo to zaka sha mamaki" Fuuuu yajuya cikin gida, Fahad yayi kasake yana ta kallon bayan shi, ya girmi omer amma gashi yanata datsa mishi magana, amira dake ta kuka tace "daddy ni awurin anty zan zauna" Zuciyarshi na zafi ya dauketa yasata cikin motar suka nufi gida ita tana ta kuka shi kuma yanata tunani tunkafin suyi nisa zazzabin yadawo mishi, Itama faseelat tana can tana kuka. comments, comment's nikuma in rika antayo maku long page ko mungama. ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ BY *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣6⃣ *Dedicated to Aisha fan's Allah yakara maku hakuri😔* Suna isa gida yayi kwance a main palo a saman kujera hannunshi dafe da zuciyarshi dayan kuma dafe da kanshi dake matsanancin ciwo, Amira tawuce sama wurin mamarta tana kuka, Aisha na kwance har yanzu bata tashi ba don tadade batai bacci medadi ba dan kulawar nan data samu shine taji dadin baccin, amira tafada samanta tana ta kuka, Aisha tabude ido tace "amira kedawa? " Amira tace "munje gidansu anty ne se ya omer ya daukoni ya kaini wurin daddy kuma ni acan nakeso na zauna" Aisha ta tabe baki tanajin haushi tace "ina daddyn naki? " Amira tace "yana kasa? " Aisha tace "toki dena kuka zai medaki anjima, yanzu bari natashi nai wanka na dafa maki abinci me kkso kici? " Amira tace "ni abincin anty nakeson ci " Aisha ta harareta tace "sekije kici inda kikaganshi, wlh amira sunan anty yafita daga bakinki, inbahaka ba dukan tsiya zan miki, wawa marar wayo kuma kimin shiru " Amira tai shiru tanata ajiyar heart, Aisha tai ta kallonta tanajin takaici taja dogon tsoki ta janyeta tatashi zata shiga toilet, Har takai kofa amira tace "mommy anty nagaidaki tace tayi missing naki" Aisha takara jan tsoki ta waigo tace "idan naci ubanki zaki dena fadin antinnan" Amira ta turo baki gaba ta tashi ta tafi dakinta, Aisha taja tsoki tashiga wanka bayan tafito tai salla tadanyi makeup tafita main palo, Fahad na kwance ya rasa meke masa dadi, Aisha ta sauko takaraso wurinshi ganinshi haka ta zukunna gaban kujerar tana kallon fuskarshi tace "yaya jikinne? " yayi shiru ya kyaleta murya araunane tace "yaya ka temakamin ka cire damuwar nan kadeji abinda doctor yace jininka yahau banso wani abu yasameka kayi hakuri ni zanje nawa mommy magana zasu dawo maka da faseelat" Fahad ya bude ido ya kalleta ya kamo hanninta ya rike murya can kasa yace "mutuwa zanyi Aisha wlh inde basubarmin faseelat ba zuciya ta bugawa zatayi inasonta sosai bazan juri rashinta ba " zuciyar Aisha na matsanancin ciwo tace "nasani yaya, zasu hakura nide rokona ka rage damuwa " Yayi shiru yanajin kamar yaje ya sato faseelat, Aisha ta zare hanninta ta shafi kanshi tace "kadaure me zakaci yanzu" ya girgizakai yace "I'm not hungry " Tace "plsss mana" yace "leave me alone Aisha I'm not well I don't want anything from you " hawaye suka zubomata ta tashi tsaye tanata kallonshi tace "zanje gidan mommy zanyi iya kokarina wurin ganin farin cikinka ta dawo gunka " ya kalleta yajuya mata baya, bata tsaya dafa abincin ba ta dauki amira suka tafi gidan mommy, Faseelat nata kuka omer yashigo dakin yayi tsaye ya harde hanniwa yana kallonta, faseelat na kuka tace "yaya Dan Allah karka zama katanga tsakani na da hero, wlh baa sanin shi yayi min haka ba shine rayuwa ta bazan juri ganinshi cikin damuwa ba " omer yaja dogonn tsoki yanajin kamar ya rufeta da bugu yace "kitashi kibishi tunda shine rayuwarki "yajuya yabar mata dakin, ya shiga dakinshi ummi tabishi yana kwance ya dora hannu saman kai yanata tunani ummi tace "omer dan Allah karabu da harkar su faseelat karka wani damu kanka tunda taji tagani kuma tanaso ahaka, kuma karka yarda wata sainsa tashiga tsakaninka da mijinta don faseelat de komawa zatai kaga se kudena ganin mutuncin juna kafita harkarshi ko yazo ai baze shigo gidannan gagaf ba seya nemi izini inbaa bashi ba dole ya hakura ya tafi, kasawa kanka hakuri ni kaganni nacirewa kaina damuwar ta, yau da ido na yaganemin yasa nakara sanin faseelat bakaramin so takewa mijinta ba ,kayi hakuri ka rabudaita" tundazu yanata kallon ummi yace "shikenan ummi ya daketa yaci bulus? " ummi tace "aa beci bulus ba shima yana wahala kam daganinshi kuma bayau ba gobe zata koma ba seyakara gane muhimmacinta " omer yace "hmmmmm"don shifa ya saketa kawai yakeso, ummi tace "kadejin abinda nafada kar ka kara koyi mashi maganar faseelat " ta juya tafita, ran omer bace shifa yaso koda marin da yawa faseelat ne yarama mata amma ummi tazo tahana koyi mishi magana, da marece sabeer ya dauki matarshi radiya sukaje ganin faseelat suka tarar har an sallamesu,se suka nufi gidan fahad, akan hanya fatouma takira wayarshi, yanagani yaki dauka dukda de yanason daukar, Shikam yayi dubara tun kafin soyayyar shi da fatouma tayi nisa yafadawa radiya yana neman ta, abun yabashi mamaki don yayi tunanin zata rude amma cewa tai "Allah yasa alheri yabamu zaman lpy, dear ni bantaba sawa araina dani kadai zaka zauna ba kai mijin mata hudu ne sede dan Allah ka kamanta adalci tsakanin mu, karka fifita wata akan wata Allah yakara maka budi na alheri yabaka ikon rikemu"har yanzu bedena mamaki ba, kuma sonta yakara ninkuwa akan nada don yayi tunanin zata rikitashi wani girmanta yake gani, itada kanta ta amshi no din fatouma tana kiranta da yake fatoumar itama wayayyace ko radiyar bata kira ba ita seta kira don aganinta inde radiya batai kishi ba itada take gidanshi don me ita zatayi, wani lokaci idan suka samu matsala da fatoumar itake shiga ciki don fatoumar tacika jan aji da yawa da zuciya ko lokacin kiranta yayi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183