Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 92

Chapter 92

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,286 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

tare da mai girma shugaban k'asa" Zaid ya rasa ya zai fara magana,聽 chan kuma yace "uhm,聽 dama gidan da nake zuwa sukace in kira Iyayena"聽 sai da Alhaji聽 Ado ya dade yana nazarin Zaid kafin ya聽 fahimci inda聽 zancen sa ya nufa yace "Zaid,聽 kana nufin inda kake neman yarinya aka ce ka turo聽 magabatanka?" dan tsaki yayi mara sauti kafin yace "eh" Baba Ado yace "Alhamdulilah, kana Porthacourt ne?" a takaice Zaid yace "Ina Kano" Alhaji Ado yace "ina Abuja,聽 amma gobe sai in biyo jirgi inzo聽 Kano,聽 zan sanar da Alhaji Umar,聽聽 in yanada lokaci聽 sai muje tare" Zaid yace "Nagode Baba, Allah ya k'ara girma" suka ajiye wayan, ya kanji natsuwa in yana magana da Alhaji Ado, ya kan tuna babanshi,聽 yanayinsu harta maganansu iri daya. Alhaji Ado Mali Shahararen dan kasuwa me sarrafa gwal tsakanin Mali,聽 Senegal da Nigeria, aminin Marigayi Alhaji Sadam Audu gatan Marayu ne,聽 farkon zuwan Alhaji Ado Nigeria da Gatan Marayu suka fara hulda,聽 haka har Aminta ta shiga tsakaninsu,聽 yanda Alhaji Sadam Ke som Zaid聽 haka Alhaji Ado ke sonshi,聽 don dai shi Zaid din dan kutsu ne be dauke shi uba ba kuma bai zuwa inda yake,聽 amma sosai聽 yake ganin mutuncin Baba Ado. Yayi mamaki kwarai da ya tuntunbi Baba Ado da maganan Ziyada,聽 sai yanzu ya ke tambayan kanshi聽 dalilin da ya sashi kiran聽 Baba Ado,聽 ya ga Auren ba auren soyayya bane,聽 auren daukar fansa ne,聽 meyasa be yi hayan Iyayen da zasu je gidansu Ziyada ba? Auren ba Aure bane,聽 na wasu聽 lokkuta ne,聽 meyasa be nemo iyayen bogi ba sai Babban Mutum kamar Baba Ado,聽 wanda a yanzu yake ganin shine babanshi. "Saboda kana sonta,聽 saboda ka na son gina Auren ku ta hanya Madaidaiciya,聽 ba ka son harkar聽 karya a maganar aurenku,聽 kana iya聽 bin ko wacce hanya don cikar burinka ba tare da ka damu da illar bin hanyar nan ba, amma ta kan Ziyada,聽 ba zaka iya ba,聽 ba zaka fara rayuwar aurenku da karya ba" Cewar Zuciyar Zaid. Ya runtse ido da Dan k'arfi yace "Rubbish,聽 you are soo stupid for thinking聽 of this" ya buga tsaki, ya cigaba聽 da surutanshi shi kadai. 聽聽 Da kwatancen AbdulMajeed Aunty Aynarh ta kawo su Gidan Hajjo, ta juyo ta kallesu tace "ku fito ko?"聽 Zeenatu tace "where is this place?" Aunty Aynarh ta murmusa, Ziyada da Zaineema suka kalli Gidan su ma suna tunanin ina ne nan, don da wayonsu ba su zo gidan ba, Hajjo tace "sun dawo nan din ne?" Aunty Aynarh ta gyada kai, kafin wani ya k'ara magana AbdulMajeed ya fito daga gidan, gabansu ya yanke ya fadi, duk da duhu ya fara yi,聽 hakan be sasu kasa ganeshi ba,聽 duk ya tsamure, ya kara tsawo, fuskarshi ta sake tsawo saboda rama, kamar wanda yayi sati yana jinya, Ziyada ta sa hannu ta bude kofar mota ta karasa ta tsaya a gabanshi, tsura mai idanuwanta tayi,聽 baki na rawa tace "YaMaji, baka da lafiya ne?" murmushi yake k'okarin yi mata, ya girgiza kai ganin hawaye kwancen cikin idonta yace "its going to be Alright" ya ja hannunta suka karasa gabansu Hajjo, da Murmushi yake gaidasu bayan ya rungume kanenshi, Aynar da hajjo sukace "Majeed baka lafiya ne?" murmushi ya kwakulo yace "lafiya lau nake" gudun kar su sake watso mai tambaya yace "ku mu shiga Gida" Zeenatu ta tirje聽 tace "ina ne nan?" Majeed yayi murmushi yace "sabon gidanmu". Suka bi Gidan da kallo gabaki dayansu,聽 ganin聽 rashin yarda a cikin idanuwansu ya sa shi cewa "Ku muje ko" yayi gaba,聽 ba su da wani zabin da ya wuce su bishi a baya suna kallon Gidan, ba karamin gida bane,聽 kuma ba babba ne,聽 irin gidajen da din nan ne na block,聽 a lokacin da sai masu kudi ke zama a ireiren Gidan,聽 amma da yake yanzu zamani ya chanza,聽 kuma tsohon gidane,聽 ba za a sa Gidan a ko da irin gidajen lowcost ba, suka shiga da sallama,聽 tabarma suka gani shimfide Daddy da Mummy na zauna kai,聽 chan gefe kuma Najwa ke rakube,聽 Mummy ta tashi da sauri ta rungumo yayanta,聽 Daddy ya tashi聽yana musu sannu da zuwa.聽 Aunty Aynarh ta lumshe idanuwa ta bude,聽 har ranta takejin murmushin da Alhaji聽 Abba yake watso mata,聽 sosai ya gaida Hajjo kafin ya maida kanshi zuwa ga Hajia Aynarh. Ran Zinatu a bace tace "Mummy ina ne nan?" Mummy ta ja numfashi da k'arfi, duk suka zuba mata ido,聽 Zaineema ta kalli Majeed tace "Yaya meyasa muke nan?" baki ma rawa Mairo tace "Erhm,聽 zamu zauna a nan ne na wani lokaci,聽 ana gyara a Gidanmu,聽 in an gama zamu koma chan" Majeed ya dafe kai yace "Mummy,聽 hakan be da amfani" ya durukusa ya dauki Muhsin,聽 ya ja hannun Zinatu ya wuce dasu daki,聽 yace "oya Sleep,聽 gobe akwai school".聽 Ya dawo inda ya bar su a tsakar gida, Hajia Aynarh聽 ta lura zasuyi magana,聽 ta mike tace "barim wuce Gida" Daddy yace "tun yanzu? " tace "eh gobe nake so na wuce聽 Abuja da safe,聽 so ina so na huta" Daddy yace "ya kamata ki hita, Allah sa a dace,聽 a yi test a saa" ta amsa da "Ameen, Hajia Mairo聽 to ga amanar yarana na baki har sai na dawo" Mummy da ta cika tayi pam tun daga shigowar Hajia聽 Ayanah,聽 da firan da sukayi da daddy wanda take gani kamar cin fuska ne ta balla mata harara tare da buga tsaki" su Ziyada聽 basu ji dadi ba, Hajiya Ayanar ta murmusa tace "Zaineema Ziyada ku kula min da kanku,聽 sai na dawo ko?聽 Ina sonku domin Allah" Zaineema ta mike聽 ta rungumeta,聽 Ziyada ma haka,聽 suna mata godia da addua,聽 ta durkusa gaban Hajjo聽 tace "Mama da na dawo zan zo in dauke ki" Hajjo tayi daria ta yi godia tare da sa mata Albarka,聽 sukayi bankwana,聽 ta juya ta kalli Mummy,聽 daidai yanda ita聽 kadai zata ganta ta kashe mata ido, tayi gaba,聽 Daddy da Majeed suka bi bayanta,聽 waiyo Allah,聽 Mummy ji tayi kamar ta fasa ihu,聽 don bariki ita zaace ta kula da yaranta?聽 Har sai wata bayarabiyar banza tace ta kula da yaranta? Gashi da Mijinta da Yaronta duk sun bi bayanta kamar wata zariya,聽 hmm聽 Hajia Aynar baki sanni ba,聽 zanyi lokacin ki a sannu. 聽聽 Suka shigo da kayayyakin yan hutu bayan Daddy yayi sallama da ita,聽 rafar dari biyu ta ba Majeed,聽 Daddy ya hanashi karba,聽 ba yanda batayi ya karba ba yak'i, a cewarshi abunda ta musu ya isa hakan nan,聽 ba yanda ta iya haka ta maida kudinta sukayi聽 Sallama suka shiga gida da kayan.聽 Kan tabarmar suka zauna,聽 Ziyada ta samu karfin halin cewa "YaMaji,聽 wani abu ya faru da ba ma nan, kallo daya zaa muku a san cewa duk kuna dauke da damuwa,聽 me ya faru? Ina ne nan kuma?" Majeed ya lura Mummy聽 zatayi magan,聽 kuma yayi amanna da ba gaskia zata fada musu,聽 yayi karaf yace "This is our new home" suka bishi da ido,聽 yace "mun tura ku Gidan Aunty Ainarh ne sabida ba ma so kuyi experiencing wasu abubuwan da zasuyi affecting dinku a rayuwarku, Zaineema,聽 Ziyada ku ba yara bane,聽 kun san k'addara, kun san dai nothing聽

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});