Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 145

Chapter 145

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

in cigaba da ganinta tana kuka ba, na ma kaina alkawarin nemanka, ba tare da saninsu ba i fled to Nigeria, don kawai na nemoka, na hadaka da su, i'm sorry i couldnt find you in time, i'm so sorry Bhaiyy". Kuka yakeyi sosai ya jawota ya rungumeta yana lallashinta, Sonta na shiga duk wani lungu da sak'on jikinshi, da sauri ya kuma saketa kamar zararre, hannunshi ya kalla, ya tuna ranar da ya Mareta randa ya gano cewa ita ke ruguza mishi plan, ya tuna just now yayi kokarin aikata lahira, hannunshi ya kalla, ya dunkule ya kai bango ya buga da k'arfi har sai da hannun ya fashe, da sauri ta karasa gunshi ta riko hannunshi tace "Bhaiyyy.." ya fizge da karfi kamar zai bugeta yace "Da wannan hannun na mareki a randa na gane cewa duk wasu plans dina ke ke ruguza min, da hannun nan na sake marinki a karo na biyu da kika gane cewa Ni ba kurma bane da bakina, da wannan hannun na kama wuyanki kamar zan kasheki a matsayinki na wanda kika gano Mugu Azzalumin da nake, ki barni na karya hannuna ko zan ji sauki, tunda har zan iya daukan hannuna nayi hurting sister din da nake ta burin samu, since i can use my hand to hurt you, hannun be da wani amfani, gwara na karya shi" komawa yayi yana dukkan bangon. Kuka Najwa keyi sosai, Ziyada ma kukan takeyi ta kasa daga ko hannunta daya, Najwa dai tayi karfin halin karasawa gunshi tace "Bhaiy, easy, abubuwan da ya faru ya wuce, ba laifinka bane, Rashin sani ne, you wouldnt hurt me if you knew i'm your sister"yace "Laifin Muguwar matar nan ce, da bata rabani da ku ba, da ta bari nadawo daga school, School kawai zata bari na dawo, if shes that desperate, da taje da kanta School dinmu ta daukoni, ta hadani da su ta koramu a tare, da ban kasance ni kadai ba, da ina tare dasu, da a gabana zaa haifeki, da a gabana zaki tashi, da zan kasance nagari, da ban tagaiyara ba, da ban haukace ba, wallahi na tsaneta, kuma i dont regret whatever i ever did to her" Najwa na kokarin kamoshi yana ja da baya, so take ta kwantar mai da hankali don kamar ya fara ta6uwa, tace "Bhaiyy, nasan you are a good person, stop blaming yourself, amma ba laifinka bane " dariya yayi kamar mahaukaci? Yace "i'm a good person? Hahah, You just dont have any idea what i am, i am a monster, she made me this(Baki da masaniya a kan ni waye, ita ta maidani haka) , all i ever wanted to do is to kill her. And i thought Mutuwa hutu ce a gareta, sai na zaba su k'untata mata ta hanya mafi muni, duk wani abunda na san zai nakasata shi nayi, sha, wannan Kenan". Zaro wayarshi yayi daga Aljihu, kamar wani tababbe, ita ko Najwa ta kasa cewa komai sai kallonshi takeyi, ta tausaya mai. "Yeah Idi, kira Francesca, tell her to book me a Flight now to Ind--" be karasa ba Najwa ta karasa gunshi ta zare wayan da ke kunennshi ta girgiza kai, da Murmushi a fuskarta tace "Ba sai kaje India ba" da mamaki da tsoro yace "Meyasa?" Murmushin ta kara sakar mai tace "Because they are all ready here in Kano" wani irin Ajiyar zuciya ya sake me karfi baki na rawa yace "Baby, shine muke ta 6ata lokaci?" Daria tayi da ya ja hannunta da k'arfi, ganin Ziyada tsaye fuskarta tayi Ja da alama kuka taci kuma taji komai ya sa Najwa turus, wani kallo ya watsa mata da ya sa Cikin Ziyada murdawa, kamar tsanarta ta hango a idonshi. Najwa zata ma Ziyada magana taji muryan Zaid "Muje Baby" ya jata da k'arfi bata da wani choice da ya wuce binshi a baya, suka bar Ziyada tsaye, tun daga nesa ya ke kwalawa Driver kira, da sauri ya karaso "ban key" Zaid ya umurta, Drivern ya dan nok'e, ganin Oganshi a rude fuskarshi kamar yayi Ja ya san cewa ba lafiya, yace "Oga, muje na kaika duk inda zaka" ganin zai bata mai lokaci yayi sa hannunshi a aljihun Drivern ya ciro remote, dannawa yayi yaga ta Benz ce, har yanzu be sake hannun Najwa ba janta ya cigaba dayi, driver ya bi bayanshi yana cewa "Oga DonAllah ka rufa min Asiri, Oga Idi yace kar na barka kayi driving" Zaid be tanka shi ba har ya dangana da mota ya bude dayan side din Najwa ta shiga, da sauri driver ya zagaya ya bude mai, yana magiyan kar yayi tuki, Zaid be bi ta kanshi ba shima ya shiga. Ya danna horn da karfi Mai Gadi ya wangala gate yana mamakin yau Oga ne da kanshi, hannunshi ya sa ya lallubo hannun Najwa ya damke kamar zaa kwace mai ita, Murmushi ta sakar mai na komai ya zo karshe. Nan ya samu karfin guiwa ya tada key, ya danna kan Motar Wajen Gidan. Daga Waje masu tsaro da lafiyan Zaid suka ganshi da kanshi yana tuki, suma suka tada Motar suka bi bayanshi, don orders ne kar a bar Zaid on his own. Driver daga ciki ya yi sauri ya shiga dayan Motan zai bisu, Ziyada ta rugo da gudu tace "jirani" ciki ta fada don dauko mayafi. Jim kadan ta dawo sanye da Zumbulelen Hijab Odile ya bude mata ta zauna baya, suka bi bayan Zaid a guje. A parlo ta iske Hajia Aynarh na rubutu a wasu tarkadun files, zama tayi kujerar da ke kusa da ita, tace "Hajia Aynarh, donAllah Address din Gidan Sada nike so" Hajia Aynarh tayi banza da ita kamar bata ji ta ba, sake maimaita mata tayi, kafin ta aje biron hannunta ta kalleta, a takaice tace "bansani ba" Hajia Mairo ta sanyaya murya tace "Hajia Aynarh, ki taimaka ki bani adireshin Sada, donAllah akwai alfarman da nake so ya min" Hajia Aynarh ta kalleta galala tace "wallahi baki da kunya Hajia Mairo, bayan abunda kika musu, har kina da idon zuwa gunshi ki rokeshi wata alfarma? Lallai kam"donAllah ni dai ki bani, banda wani zabi da ya wuce zuwa gunshi, shi kadai zai magance min matsalata, ki taimaka, kina yi kamar kin tsane ni, amma wallahi na dan baki tsane ni ba, da kin tsaneni da baki taimakeni ba, da bakiyi dawainiya da ni da su Zeenatu na, nidai ki taimaka min" Hajia Aynarh tayi jimm, kafin ta dauki paper da biro tayi rubutu ta mika mata a wulakance tace "Na sha gaya miki, ba don ke nake miki abubuwa ba da ana abu don ke, da baayi ba wallahi" ta wuce ta barta zaune. Da sauri Mairo ta mike ta shiga dakin da take kwana ta dauko dubu biyun da Abdulmajeed ya bata da yazo, ta zura Hijabinta ta fita tare da ce ma Maigadi "In su Zinatu sun dawo daga makaranta kace na je na dawo" Adaidaita Sahu ta tsaida tace a kaita _Tarauni_. "Hello Najwaty" muryan Najwa ya karade kunnuwan Paapa "Paapa kana ina? Gida?" yace "ga mu nan daidai kwanar Gida ni da Daddynku, da AbdulMajeed, yanzu zamu isa Gida, Kuna Gidan Hajjo ko?" hakan

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});