Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 86

Chapter 86

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

bugabuganshi yaje, Mummy neman mafita take, Majeed kuwa yaje bada ciguyar me sayen Gida ne, Zaid najin kanshi a sama, shi kadai a Gida, wani tunani yazo mai, zai samu dama cin uban Mairo hankali kwance, waya ya dauko ya latso Armstrong. Ringing daya ya dauka, be tsaya amsa gaisuwan Amstrong ba yace "Bring me Cocaine" Amstrong ya san iyakacin Zaid Giya, ko sigari be sha, yau shine da cewa a kawo mai Cocaine? Me zaiyi dashi? Amstrong yace "what for if i may ask?"a fusace yace "stop asking questions and do as i say, Now" ya kashe wayan, ya kalli Tea da Bread din da Majeed ya kawo mai kafin ya fita yayi tsaki, ta ya zai fara shan wannan abun? Sake latso Armstrong yayi yace "ya taho mai da breakfast". 2pm Lecture daya tayi ta dawo Gidan Anty Ainarh, Waya suke tayi tun bayan Sallahr Azahar, fake feelings dinshi yake ta karanto mata, ta yarda da duk wani kalamanshi, duk maganar da yayi ya samu zama a zuciyarta, har ta sanar dashi cewa yau zatayi maganar shi da Yayanta, ita tana so a musu aure as soon as possible" Zaid ya yi shiru yana jin haushita, wai ta ya zai fara auren yarinyar nan? Ya fa lura dagaske take, mts, kawai bari ya sa su Amstrong su mata fyade, nan da nan Zuciyarshi tayi mai gardama, ba zai bari hakan ya faru ba, to ko meyasa? Be son dogon tunani zuciyarshi ta sake mai wani tunanin, ko dai ya aureta din yayi making life dinta miserable, daga baya sai ya saketa ya wulakanta ta, yace "Wallahi kaman kin san a matse nake nima, please kiyi saurin gaya mishi, zan turo magabata na, nan ya cigaba da gaya mata kalan son da yake mata" ita kuma tayi ta shiga yanayin Masoya. Kalaman da ya mata amfani dasu yau sun matuk'ar Girgiza mata Zuciya, a ranta takeji, ba ta da Miji sai ZSA dinta, har tana ji in bata aureshi nan da nan ba, wani mummunan abu zai samu zuciyarta, tana Jin kunyan YaMaji, amma dole shi zata samu ta sanar mawa, tunda Zaid yace "ta gabatar da shi. Dakin Mummy ya shiga ya daga katifa ya ajiye package din Cocaine din a karkashin Gadon, murmushin mugunta yayi, yace " dole kiyi zaman gidan Yari, kama mutum da Cocaine a Nigeria babbam laifi ne wanda yake daidai da kisan mutum" ya fita cikin farinciki, zuwa Anjima zai kira Police Headquater ya gaya musu yaga wata dealer ta kawo Cocaine Gidan Alhaji Abba Abu" ya fita daga dakin da farincikin yau zai kara k'untata ma Mairo, ya koma Dakin Majeed ya latso Wayarshi ya soma magana cike da gadara da isa; "Labaran, zan turo maka numbern Alhaji Abba Abu, zaka kirashi, zaka ce mishi kaji labarin yana son saida Gidanshi, ka gaya mishi zaka siya da Gidan da Komai Miliyan 50, zaka bashi Sati daya yayi settling, zaka zo kuyi magana face to face" be tsaya jin abunda zaice ba ya kashe wayan. Da Marece Sun dawo Gida dukkansu, Majeed na gaya ma Daddy "duk a wulakance ake taya Gidan, daga masu cewa Miliyan 25, sai masu cewa Miliyan 20" Daddy yace "Maganar banza maganar wofi, ko Lokacin da Marigayi Sada ya gina Gidan nan ai ya kai Miliyan 20 din, balle yanzu da komai tsada yake, don sun ga ana bukatar kudin ne ya sa suke ma Gidan Tayin banza" Mairo taji wani dum a Zuciyarta, Abba har ya tuna Gidan Sada ne? Wai ba dai Asirin nan ya fara karyewa ba, wai Ya? Abubuwa na ta 6are mata, ta dai share tace "shiyasa nace muku a bar zancen saida Gida, don wulakanci, tayin banza a ke ma Gidan" Daddy yace "kina da abunda zaki biya Alhaji Nakowa?" tayi tsaki "ku rabu da dan iskan nan, daukaka kara zanyi" Daddy yace "kina da Matsala, Gida ko yau aka samu me siye miliyan 30 wallahi sai na saida mishi, fadan da yafi karfin ka ka maidashi wasa, mu dai san mun rabu dasu" shiru dai tayi don ta san yanzu abunda ya sa kanshi, shi yakeyi. Majeed yace "dazun naje Gidan Aunty Aynarh, duk yaran na gaisheku" Daddy yayi murmushi yace duk suna lafiya ko? Sun sake jikinsu ko?" Majeed ya Murmusa yace "har ce ma Zeenatu nayi tazo muje Gida wallahi tace ba inda zata" sukayi daria banda Mairo da ta daure Fuska, Yauwa Daddy, munyi magana da Ziyada kan wani Yaron da ke nemanta, yana neman izinin zuwa gunku, don dagaske yake" Mairo tace "ba tada hankali? Muna cikin halin haula'i shine take neman dadako mana Aure?" Daddy yace "aa Maryam, ai kinga bata da masaniya kan abunda ke faruwa, kuma ai ba yanzu suka ce suke sin auren ba, gabatar wa zaayi, kafin komau ya lafa, sai inyi bugabuga na in mata abunda zan iya daidai gwargwado, don yafi da yarinya ta samu Miji a Aurar da ita, kai AbdulMajeed, kace mata ta gaya maka wanene shi, in anyi bincike, in mun yaba da halayen shi, sai ya turo Magabatanshi". Majeed yace "Daddy, Bincike ko bazai mana wuya ba, saboda ansan Yaron a Africa gabaki daya" Wuf mairo tace "wanene?" Majees yace "Zaid Sadam Abdu Gatan Marayu" Mummy da Daddy lokaci daya suka ce "Gatan marayu dai?" Majees ya jinjina kai, Daddy yace "Aiko mun je mishi gaisuwan Babanshi wata rana da zamuzo Kano" Mairo dadi ya lullubeta, shikenan karshen wahalarsu yazo, Dukiya da abunda ya tara ya linka Alhaji nakow so dubu dari, ta kasa boye farincikinta tace "Ai yayi sauri yazo wallahi, ko ina diyata ta ganshi? Allah me iko" tuni Daddy da Majeed suka gano inda ta dosa Daddy yace "Maryam, ki fita idona, ba auren Jari zanma da diyata ba, da shi ya ganta yace yanaso da ban amince mai ba sai ya nemi so gurin yarinya, amma tunda ita tace tana so, zanyi Binciken Yaro, duk da Zahirin yaro muka sani Babanshi mutumin Kirkine, in muka gano yana da wani hali ba za mu yarda ba, dole suyi hakuri da juna, abunda kike tunani ba haka zai faru ba, in abu ya tabbata Aure zamuyi ma yarinya ba maganin Matsalolin mu ba" Mairo a fusace tace "wai ni Daddy me kaji nace?" Daddy yace na dai gaya miki, ki fita Idona" tashi tayi fuuu ta wuce daki rai bace. Alhaji Labaran ya kira Daddy, ya karanto mai duk abunda Zaid ya gaya mai banda Kudin da zai biya, yace "zai zo ya ga Gida, sai suyi ciniki" Daddy yayi hamdala yace "kuzo kuga Gida Gobe, in Gida ya musu, sai ayi Ciniki". Sukayi Sallama, ya gaya ma Majeed yanda sukayi, Majeed yace " to Alhamdulilah, Allah ya sa su siya da daraja". Da daddare, Zaid ya kira PoliceHeadquater, ya basu bayanin Ganin da ya ma Matar Gidan da Cocaine, ya musu kwatancen Gidan Alhaji Abba Abu, nan da nan aka cika Motar Yan Sanda da Police sukayo Gidan Alhaji Abba Abu, suna Parlo Gabaki daya suna cin tuwo, Police suka shigo Gidan, gabansu ya fadi, Babban dan sanda yace "Ina Hajia Mairo Abba?" Mairo tace "ya akayi? Daga ina?" yace "mun samu labarin cewa kin shigo da Cocaine Garin Kano, yanzu ma haka

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});