Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 65

Chapter 65

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

kunne tana jin dadin yanda Hajiyar ke gaidata, kunsan Yarbawa da Biyayya, da kissa nan da nan Hajiya Ainau ta shiga Zuciyar Hajjo. Daddy yace "To Fallalu ku tafi ko?" Hajiya Aynarh ta dinga daga ma Hajjo hannu har suka bar Asibitin, hakan ya ma Daddy dadi. Idonshi ya sauka kanta, Ko ba a fadi ba ya san tana cikin damuwa, tunda suka gaisa dazun da safe da suka shigo ta mai ya jiki, be k'ara jin Muryarta ba, tana da damuwa, ina ma zai iya jin damuwarta, da ya yaye mata shi da iyawarshi, ya lura da yanda take tirjewa na bata son tafiya, har yanzu din ma tirje ma Hannun Ziyada takeyi "lets wait a little longer" yaji ta fada a hankali, Ziyada ta mata Ido da Mummy, Najwa ta marairaice tace "Please" Ziyada tace "OK". Mummy ta lura da su basu tafi ba tace "Ehen?" Ziyada tace "Erhm zan tsaya sai anjima ina zaki tafi" Mummy ta galla ma Najwa harara tace "kefa? Come on wuce" kafin Ziyada ta kare Najwa, Majeed yayi Charaf yace "Mummy, let her be if bata son tafiya,Najwa zaki bi su Hajjo?" Da sauri ta Girgiza kai Alamun Aa, yace "Oya zauna abunki" da sauri ta zauna, Mummy ta buga tsaki ta shige toilet, Majeed ya maida dubanshi ga Ziyada yace "Zuzu, Monday zaki fara Zuwa Northwest University, i'm sure zakiga a lot of changes, na san baki saba Schooling a irin Makarantun ba, not like your Base University" Murmushi tayi tace "I dont Mind at all YaMaji, Allah ya saka da Alheri Amin". Sosai yaji daidi yace "i'm proud of you". Ya maida dubanshi ga Najwa dake wasa da yatsun hanayentayace "Ina wayanki?" tace "Uhmm?" Yace "Uhm"tace "yana Gida" "ba ki mayi amfani dashi ba ko?" "Eh nasa Charge" Ziyada tace "ina zata iya amfani dashi bayan she spent the Whole day Crying, in ka ganta jiyan nan sai ka tausaya mata, ta shiva damuwa sosai, ta k'i barin k'ifar dakin nan, binibini sai ta lek'a ta Window taga ko ka farfado, da akace ka farfado kuwa murna kamar tayi mene, da Mummy ta koramu Gida tayi kuka taso ta kwana fa, tsakar dare ina ganinta tana Sallah tana cewa Allah ya sa karka mutu, hahaha Adduar da ta yi tayi kenan a baiyane, Allah ka sa Ya Majeed kar ya mutu" kunya ya lullube Najwa, ashe kowa ya san kalar damuwan da ta shiga? Nana sai binta take tayi da kallon tsana, Majeed ya dinga jin wani irin abu na ratsar shi, ya tsura mata ido, ganin bece komai ba ya sa Najwa dagowa ta kalleshi, karaf suka hada idanu, ta so dauke kai sabida wani kwarjinin da ya mata, amma ya datsen kallon yanda ba zata iya dauke ido daga nashi ba, da ido ya mata alamun ta zo wurinshi, a hankali ta tashi, taji kafarta ya mata nauyi, da kyar ta k'arasa har gabanshi, kanta a k'asa, Murmushi yayi mata, cikin k'asan mak'ogaro yace "have you been Eating?" da sauri ta daga kai ta kalleshi yace "kin rame, ki dinga cin Abinci, ina so idan na maida ma Maama ke tace kinyi k'iba" bata san lokacin da ta fashe da dariya ba, Ziyada ta kallesu tayi Murmushi tana raya wani abu a ranta, Nana ta buga tsaki tace "sai ki samu wuri ki zauna kin ma mutane tsaye a ka" da sauri Najwa ta koma wurin zamanta ta zauna, Majeed bece da Nana komai ba, ya dai so ta kalleshi ya tabattar mata "da cewa komai zai zama daidai" amma ta k'i dagowa balle ta kalleshi. Mummy ta fito daga toilet, tace "Yaro kaci Abinci mana, da kaina na dafa maka, Taliya kake so ko Shinkafa?" kai ya girgiza alamun "aa" yace "bana jin cin komai Mummy" tace "OK, ka gaya min in kaji Yunwa kaji?" kai ya gyada mata" ya maida kai ya kwanta, kusa da Ziyada Mummy ta zauna, ta na jan diyarta da firan Amjad, don daga Nanan har Najwan haushi suke bata. Sallamar Daddy da Hajia Ainau ya ratso kunuwansu, duk suka zuba ma k'ofar shigowa Ido, Daddy ke gaba, sai Hajia Ainau, sai wata yarinya rik'e da kwandon basket, Gaban Mummy ya yanke ya fadi kamar taga fatalwa, yanayin da ta gansu sun shigo suna fara'a kamar wasu maaurata, Najwa da Ziyada suka amsa sallamar, Mummy ta fara huci kamar Jirgin da zai tashi sama, Aunty Aynarh ina wuni? Cewar Ziyada da Murmushi, duk miskilancinta bata ma Hajia Aynarh, Matar da ke zuwa Abuja don kawai taga 'yayan Daddy? Hajiya Aynarh tace "dont stand there, come and give me a big hug" da sauri Ziyada ta k'arasa gun Hajia Aynarh ta rungume, Daddy sai faraa baki kamar gonan Auduga, duk da bata san Najwa ba amma taga tana kama da Alhaji Sada, itama bude mata hannu tayi alamun itama tazo, tasowa tayi cike da kunya ta rungume Aunty Ainau, tace "wacece Wannan?" Daddy yace "Najwa kenan, Bak'uwad Majeed ce" Hajiya Ainau tace "Allah Sarki, kamar Jinin Marigayi" be gane Marigayin da take nufi ba sai kawai yace "Eh haka fa" cike da Kissa tace "Hajia Mairo ashe Yarona beji dadi ba?" Mairo ta fara kumfan baki, Hajia Aynarh ta murmusa a hankali daidai yanda Mairon kadai za tajita tace " sai haushi kikeyi kamar karya" a fili tace "Haba, ba kya ganin Yarona na bacci, be fa da lafiya, ke kullum muka hadu sai kinyi ihu, to Allah ya baki hakuri". Hajiya Aynarh ta k'arasa inda Majeed ke kwance, Nana ta kalleta tace "Sannu" bakin harara Hajiya Aynarh ta wulla mata, bata amsa ba ta kai hannu goshin Majeed, a hankali Majeed ya bude Ido ya zubeshi kan Aunty Aynarh, Murmushi yayi yace "Aunty" tace "yarona ya jikin?" cike da shagwaba yace "naji sauki Aunty kice su Sallameni" Nooo boy, ka kara hutawa, har sai BP dinka ya gama sauka ko?, hakuri zakayi, kaci Abinci?" a hankali ya gyada kai alamun "aa" tace "har past to1? Aa ba zan yarda ka zauna da yunwa ba" ta juya da sauri, ganin Najwa ta fi kusa da Basket din da Gloria ta ajiye ya sa ta cewa "Baby na, dauko min Basket din nan, kizo ki zuba mishi Amala" ta kalleshi tace "da kaina na Tuk'a maka, na san kanaso, zakaci ai?". Kai ya daga alamun "eh". Start from the beginning Shikenan, abun ya gama kashe Mairo, tun zuwan Hajia Aynau ta tsaya sandare kamar an dasata, anya matar nan ba da Jinin Oduduwa take tsafi ba? Ji yanda kowa ke sonta, ji bakin Daddy, ji Ziyada, ji Majeed din da yanzu yace mata ba ya jin Yunwa, amma daga zuwanta ace zaici Abincin Yarbawa, wai Amala, muryan Hajia Aliya ta tuna inda take mata gargadi *"Wallahi Mairo kashinki ya bushe in Ainau ta shigo Gidan nan, Yarbawa? Ki raba kanki da kishi da Bayarabiya, Wallahi sai kin raina kanki, don su wuce tunaninki, Mugun yaniska ne, matsafa, kaf zata siye Mijinki da Yaranki kaf, duk su dawo karkashin ikonta"* da k'arfi Mairo tace " Inaaaa Sam, ba zan yarda ba, na fi k'arfinki Ainau, nafi karfin ki bakar Matsafiya, kurwa na da na Iyali na kur, ba ki isa ba wallahi, kinje kinyi barbade

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});