Chapter 75
Chapter 75
Madubi yake kallon Nura, shi kuwa Nuran yasan shi yake kallo, so ya k'i bari su hada ido, kallon da ya mishi dazun ya so kwance mishi abubuwa da dama, a cikin idanunshi ya ga Tausayi fal, da ya cigaba da kallonshi, zai kasa aiwatar da abunda yayi niya, its better suyi avoiding Eye Contact, duk da shi Namijin Duniya ne, ya dade yana Jiran ranan da zasuyi gani gaka da 'yan Gidan, sai yau yake jin shi daban, jikinshi yayi Sanyi, amma in ya tuna Shekari nawa ya kwasa yana gina Fansarshi sai yaji Sanyin Jiki ba nashi bane, he went through alot to stop now, ba zai yiwu bane, lokacin da suka sha kwanan Gidan, Rayuwanshi ya soma dawo mai, ya tuna lokacin da ya bude Wallet din Baba Abba ya kwashe kudin Cikin ya gudu ko takalma be da a k'afa, duwatsu na chakar mai k'afa, ya gudu don tseratar da Rayuwanshi, Hawaye ya gangaro mai, ya sa hannu ya share, a idon Majeed, nan ya kara jin tausayinsu duka, horn yayi Fallalu Direba ya bude Gidan, ya shiga Yayi Parking. Nura ko ince Zaid ya daga kai ya bi Gidan da Kallo, komai na nan yanda yake, ba abunda ya chanza, Da ba dan Hajiya Mairo ba, da yanzu shi da Mamanshi, da Babanshi, da K'annen da Allah kadai ya san yawansu ne a Gidan nan, Kai, Wallahi dole ya Wulakanta Hajia Mairo da Zuriarta, ba zai taba yafe mata ba, duk sauran Farincikinsu sai ya rusar dasu, ya fara da Ziyada, sai ya bari lokacin da ya zamana ba zata iya rayuwa babu shi ba, lokacin zai Wulakantata, ya tozartar da ita, he'll break her heart up,shatter her dreams and she wont be able to love ever again. Hannun Naeela ya ji a na shi, ashe ana ta mai magana ya zo su shiga yana chan duniyar tunani, oh oops, hakan ma yayi, don abun yayi kama da Kurman gaske. 9:45am ne, Kan Dinning Table, Mummy, Daddy, Zaineema, da Hajjo keyin Breakfast, Majeed ya shigo da Sallama, Mummy ta amsa mai da faraa, "Boy, Har kadawo daga kai Ziyadan Makaranta?" ya gyada kai tace "zo zauna kayi breakfast" yanayinshi ya chanza, tace "Yadai Boy?" yace "Mummy bani kadai bane, tace " kai da su waye?" yace "Mummy, ni da wasu bayin Allah ne" a takaice ya basu labarinsu Naeelah, Mummy tuni ta fara hura hanci tace "AbdulMajeed, kafita ido na tun wuri, wato kaine Redcross ko? Kai kafi kowa Imani, to sannu Mai taimakon Agajin gaggawa, kayi na farko kaci Nasara, shine kace bari ka karo wasu har biyu ko? Mace har da Namiji, saura maka Mutanen dutsen Dala, ban ma san ganinsu tun wuri ka fitar da Mutanen kar in saba maka" kafin Majeed yayi Magana, tuni Zaid ya Banko Labulen Dinning din ya shigo, Hajjo, Daddy, Mummy da Zaineema suka Mik'e tsaye lokaci daya... 掳掳掳掳掳 Ghen Ghen, So Majeed yaci Alwashin taimakon Najwa ko ta halin k'ak'a, hmm this Majeed always Acting the Good Guy. Is Zaid really Playing Ziyada? Poor Ziyada, girl is into the guy like Sosai, anya Zaid zai taba Sonta? is there hope for these two? Zaid in Abba Abu's? Omg, What is Zaid doing? What will happen next? Dont ask me I really dont know. Zaid a Roof daya da Najwa? Seriously?. Hello Bibiliciousfreakingfans, ga Babi na Ashirin da hudu, kamar yanda nayi maku Alkawarin zaizo soonest gashi na cika. Nasan Zaku k'ara min Uzuri, saboda na koma Makaranta, abubuwan za su sake Yawa, amma nasan kuna tare dani kamar yanda nake tare daku. Bear with me please. Tsakani da Allah 'yan Labe (Ghost Readers)kuna k'ona min rai, ganin gari ne zai sa kayi karatu a Wattpad amma voting ya gaggareka? Haba mana? Ba kusan yanda nake son ganin Notifications din Voting din da kukeyi ba, ba fa zai rageku da komai ba, donAllah yan labe ku bari, haba mana, ba girmanku bane, yanda kuke karantawa kunajin dadi kuyi wa Allah kuyi Voting nima inji dadi. Ehen to the real wattpadiansbibiliciousfreakingfans, sorry didnt get to reply your comments, was super busy, lets keep rolling Aye? we good now, Vote and Comment Line by Line. #1love #ADAY #bibiliciousfreakingfans #anatare #nagode Biebee Isa Add Vot DADE ANA YI....sai gaskia馃挱 NA BIEBEE ISA 庐NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA) Wattpad:@biebeeisa Pg2鈨�5鈨� Daya bayan daya ya ke binsu da kallo, su ma duk shi suka zuba ma ido, idon Zaid ya tsaya chak kan Hajjo, yana tunanin inda ya san fuskar, tabbas yasan Fuskar nan, amma a ina, 'Umma Hajia ce' cewar zuciyarsa, zubewa yayi a k'asa, Majeed yayi saurin tarban shi, Mairo ta fara surfa bala'i, "danubanka waye sa'anka a nan da zaka shigo kana bin mu da wani mugun kallo?fita danubanka" da sauri Zaid ya daga Ido ya watsa ma Mummy wani mugun kallo wanda zata rantse da Allah taji tsoro. Naeela ta shigo da sauri ta zube inda Zaid yake, tace "kuyi mai afuwa, be san abunda yakeyi ba, ya ga 'yallabai ya shigo ne, shiyasa ya biyoshi, kuyi mai aikin gafara" ta tallabo Zaid ta mikar da shi, tace "Ya Nura mu fita, mesa ka biyo shi?" sosai Hajjo taji tausayinsu, tace "ka sa musu Abinci Abdallah" Mairo tayi karaf tace "Burauba ne!" Daddy yace "Maryaaam" alamun gargadi, ta kalli Daddy kafin ta wuce fuuu kamar zata tashi sama. Zaineema ma ta tsame hannunta ta shige ciki. Daddy ya kallesu yana me tausauya musu "AbdulMajeed, ka basu abinci suci" yace "to Daddy" ya matso inda warmers din suke aje, ya zuzzuba musu a plate, Hajjo tace kuzo ku zauba ku ci" Naeela tayi murmushi ta karaso, Zaid na tsaye yayi kamar beji ba, sai da Hajjo ta mik'e ta kamo hannunshi tana fadin "Zo nan Jikana, Zo kaci abinci" kallonta yakeyi sosai, wani abu na ratsa zuciyarshi, 'Jikanta' ko ta ganeshi ne? Binta kawai yayi ya zauna kan dining table din. Matso mai da Plate Hajjo tayi da sauri ya kawar da fuska a ranshi yace 'i cant eat this shit', Taliya ne da Miya, ya ma zaayi yayi breakfast da Taliya da Miya?, kuma yana kallon kalar taliyar ya tsaneshi, shiyasa ba zai iya ci ba, shi da duk kayan Abincin Gidanshi na waje ne, Hajjo ta tabo shi, ta mai alamu da ya ci, kai kawai ya girgiza mata, Naaela da ke cin abincin tace "Hajia ya k'oshi, da Safen nan na sai mashi k'osan talatin ina jin ya k'oshi, idan yana jin yunwa zai min alama" Hajjo tace "to shikenan" Majeed yace "Daddy, wai da Boysquaters zan sauke su?" Daddy yace "anya, Majeed? Ina ganin BQ dinnan duk karikitai ke ciki" Majeed ya danyi shiru sai chan yace "da Mummy zata yarda, ita Na'ilar sai ta zauna tare da 'yanmatan, shikuma Nuran sai mu zauna tare a dakinmu". Hajjo tace "ita Yarbudurwar sai tazo nan dakin mu hadu da Najwa" Daddy ya nisa yace "hakan ma yayi" Majeed yace "Mummy fa?" "kar ka damu da ita" cewar Daddy, Naeelah ta zube k'asa tana godia harda kukan farinciki, ta k'ara da cewa, zata dinga fita neman aiki, in Allah ya sa aka dace, zan tara sannan mu san nayi, Mungode". Hakan kuwa akayi, tana gama Kalaci Hajjo ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169