Chapter 146
Chapter 146
da yace ne ya nuna mata wani Gida zasu, "OK, sai na iso, a ajiye min Appreciation gift" daria yayi yace "Na Mene?" itama darian jin dadi tayi, tace "wait for it, sai nazo gida" dif ta kashe waya tana kallon Zaid da ya ke tuk'i ta mai murmushi tace "Komai yazo karshe Bhaiy" jinjina mata kai yayi cike da amincewa. ******** Suna Isa Gidan suka shiga da Sallama, Maama ta musu sannu da zuwa, ta kawo musu Abinci dining tace bari taje tayi Sallahr laasar, Abdulmajeed yayi serving dinsu Daddy da ke kan Kujerun table din, shi kuma ya dauki nashi ya koma kan carpet yana ci, Sallamar sukaji, duk suka amsa suna me kallon k'ofar shigowa, Mummy ce, kallo daya Daddy ya dauke idonshi, Abdulmajeed ya mike tsaye yana kiran "Mummy..." yanayinta ya sa sun gane tans cikin wani hali, duk da ba wai ya son k'ibarta ba, amma,amma ya san cewa ta yi rama ba kamar randa suka dawo Nigeria ba, Paapa yace "Ahh, Hajia sannu da zuwa Bismillah" zama tayi a kujera idonta fes kan Daddy, durkusawa tayi tace "Ina wuni" ganin Daddy ba amsawa zaiyi ba yasa Paapa cewa "Ina wuni, muna lafiya?" ba ta daddara ba tace "Daddy ina wuni?" dauke kai yayi kamar be san da ita ba, bata daddara ba fa, ta mike ta tako inda yake ta zube guiwa biyu a k'asa, "Daddy, DonAllah ba danni ba kayi hakuri, ka maidoni dakina, wallahi na daddara, ba zan sake ba, ka bani chance, zan gyara komai, donAllah Daddy" banza yayi da ita ya cigaba da cin Abinci. Papa zaiyi magana yaji muryan Najwa na kiransu Maama, Paapa da k'arfi, mikewa yayi da sauri yana tunanin lafia Najwa ke musu irin kiran nan, Abdulmajeed zai fita ya ga lafia, ta karaso da gudu tana murmushi tana haki, kafin ya tambayeta meya faru Zaid ya shigo cikin Parlorn, yana raba ido inda zai ga Mahaifanshi, Mairo ta kalloshi tana mamakin me ya kawo Mijin Ziyada nan? Nan ta ga Ziyada ta shigo, tace a ranta"oh ashe tare suke" ba ta damu da ta mik'e tsaye ba, ta cigaba da durkusonta. Idon Zaid ya sauka kan Dining Table inda Alhaji Abba da Alhaji Sada ke tsaye, hawaye masu zafi suka soma suntiri a idon Zaid da ya hango Mahaifinshi tsaye, da alamu shi din be ganeshi ba, takawa yakeyi da saurisauri har ya k:arasa gunsu, be ma kowa Magana ba illah rungume Paapa da yayi, riko na gaskia ya mai, shi ko Papa Murmushi yakeyi, ba wai don ya san waye wannan ba ko dalilinshi na rungumarsa ba, zai dago Zaid ya sake matseshi, su dai yan parlorn sai kallon ikon Allah suke, Najwa ta ruga daki taga Maama na Sallah, zama tayi kusa da gadon, ba zata katse mata Sallah ba, Zaid ya dawo, zai iya jira ta gama Sallah. A nan kuma Hajjo suka shigo da Zaineema kasancewar Najwa ta kirata tace "ta sa Hajjo a Napep su zo Gida yanzuyanzu". Halin da suke ciki ne ya sa ba wanda ya amsa musu Sallamarsu. Paapa ya fara kokarin raba jikinshi da na Zaid, ganin abun ya fara yawa, kuma yana jin hawayen Yaron a jikinshi, Zaid ya sake matse shi yanzu kukan harda sheshek'a, Paapa da jikinshi yayi sanyi ya bude baki yace "Bawan All--" Zaid ya katseshi da muryarshi da bai fita sosai yace "Babana" da karfi Papa ya raba jikinshi da na Zaid gabanshi na dukan uku uku ya dago ya kalle Zaid sosai, duk da idonshi a rufe yake don kika yake kamar zai shide, be hana ganeshi ba, amma don ya tabbatar ya sa hannu ya shafa idonshi, a hankali Zaid ya ware idanunshi, Papa ya girgiza kai cike da farinciki mara Misaltuwa yace "Zaidu na". Mairo ta tashi Zumbur cike da zare idona, kafafuwanta na rawa, dukkansu na gurin Mamaki ya rufe su banda Ziyada da ta san komai, Daddy kamar an dasashi yake kallon Zaid, Sake Rungumar Juna sukayi Zaid yace "Baba, ashe kuna da rai? Ashe zan sake ganinku? Ina Mamana?" Papa ya rik'e hannun Zaid ya bude baki "YESMEENAH" daga chan daki Najwa tace "tana Sallah" Zaid ji yayi kamar ya ruga dakij ya katse mata Sallahr amma sai ya tausashi zuciyanshi da ya barta tayi Sallahrta su kasance tare. Paapa murna yace "Zaid aka ce ka mutu, amma ga ka nan, Me ya faru?" Idonshi ya sauka a kan Mairo, wata jijiyan saman kanshi ta mike tsaye, be son ganinta ko na sakwan daya runtse ido yayi yace "Baba, nima a zatona kun mutu, bansan kuna da rai ba, da ban bata lokaci ko daya a nan ba, da na biku chan Indian" Papa da murna yace "Komai sai da ikon Allah, Zaid ga Yayana, Baba Abba sunanshi, ga--" Zaid ya katseshi da cewa "Na san su, na san su duka" Paapa yace "Dagaske?" Daddy cikin sanyin Jiki yace "shine Mijin Ziyada ne, Gatan Marayu na ii" Papa yace "Allahu Akbar its a small world after all, amma duk ta kare be san yanda kuke dashi ba " Zaid ya runtse ido cikin wani yanayi yace "nasan Komai Baba, nasan komai" Da mamaki Abdulmajeed da kowa na Parlorn suke kallon Zaid, wato abunda ya ma Mairo kwanakin da suka wuce yana sane kenan, Daddy ya jinjina kai yace "Zaid kayi hakuri da yanda ka tsinci rayuwarka, ka ga wanchan Matar?" ya karashe yana nuna Mairo da yatsa, ita ko ta sadda kai irin na marasa gaskia. "Itace ta shiga tsakanin ka da Mahaifanka, wanchan matar Ibilisun dunia ce" * "Yadai Najwa?" cewar Maama da ta dago ta kalleta bayan ta sallame Sallahr, Najwa cike da murna tace "Maama guess what?" tace "Najwa, gaya min, menene?" "tashi muje, Bhaiyya na parlo" ta dan zabura "Najwa me kike nufi? Bangane ba" Najwa ta mike tsaye ta kamo Maama ta tadata tsaye tace "Your Son Zaid is not Dead. he's here(Danki Zaid be mutu ba, ya na nan) " yi tayi kamar zata fadi, Najwa tayi saurin kamota, tace "Maama, relax, i promised you i'd find him and i did(Maama, ki kwantar, alkawari na maki zan nemoshi, kuma nayi)" dabas ta zauna kan Gado gabanta na dukan uku uku, tsoro takeji, bata san dalili ba, kar hakan na cikin mafarke mafarken da na ta saba na haduwanta da Zaid, bata son hakan ya kasance ba gaskia ba, tana so ta ga Danta, tana so ta taba shi, tana so ta jishi a jikinta, tuni hawaye suka soma sunturi a kan fuskarta. Najwa tace "Maama tashi muje, yana parlo" kamar an sa mata battery, ta mike da sauri tana gaba Najwa na binta a baya, burinta kawai ta ga danta, duk girmanshi sai ta rungumeshi. *** Zaid ya dan yi dariar takaici "Ni ko zan gaya maka wacece Hajia Mairo, Matar da bata damu da damuwar kowa ba sai tata, Matar da 'yayan wasu ba 'yaya bane sai nata, da kunena naji kawarta na bata shawaran ta kasheni sabida zan girma na zamar mata threat, saboda kar wata rana nace komai nawa ne, Wallahi ta yi niyyan kasheni da na tsaya, ko ba ita ba, zata sa a kasheni, sabods abun dunia? She made me a monster, ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169