Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 58

Chapter 58

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ta fito rai bace, bata san abun da zai dameta, ta fito ta kalli Hajjo shekeke, ta so ta ganeta, don ta san ta, da wayonta ta je gidan Hajjo, don dai kawai sun dade basu hadun nan bane, ko nuna alamun ta santa batayi ba tace " YaMajeed gani" a dakile yace " baki iya gaisuwa ba? Ko ba ki ganeta bane?" baki ta turo tace "Ina wuni?" Hajjo ta amsa ta na Murmushi, Majeed yace "Barin kira Mummy". Duk da Gabansu duka faduwa yakeyi, amma sun dake, Majeed ya shiga Dakin yana Sallama, fushi takeyi dashi da Daddynshi sabida zuwan Hajia Aynau, yace "Mummy, munyi bak'uwa" hararshi tayi tace "waye" yace ke dai taso "Mummyna" jan hannunta yayi suka fita Parlo, Najwa ta hango, bata gane ta kusa da ita ba, Ranta a bace tace "dawowa da ita kayi?" har suka zo gaban Tsohuwar, Mairo tsakani ga Allah bata gane ko wacece ba, sai da Hajjo ta bude baki tace "Mairo mun wuni Lafiya?" kamar ta arta a guje don dago me muryan baki na rawa tace "Hajjo?" ta juya ta kalli Majeed cikin rashin fahimta. "Me kikeyi a nan Hajjo?" Majeed yayi saurin cewa "don Uwa ta zo Gidan danta sai ace me tazo yi?". Majeed ya kalli kannenshi yace "Ziyada, Zinatu Muhsin, Meet your Grandmother, itace Mummyn Daddy" Mummy tace "Majeed What are you Doing?meyasa ka kawota nan, ya ma akayi ka san inda take?" Majeed yace "Mummy, Hajjo ta dawo nan da zama, mutuwa ta raba, gidan Danta ne" wani Shewa Mummy ta sake tace "Kutumar Bala'i, ka fara shayeshaye ko Majeed? Kowa ka gani ka kwaso kace nan ko? To Wallahi baka isa ba, tun kuruciyata ban zauna da Hajjo ba, yanzu ba zan zauna da ita ba Wallahi, dole ta koma inda ta fito" be bi ta kanta ba yace "Ziyada, ina so ki koma dakin Zaineema da zama, ki bar ma Hajjo da Najwa dakinki kinji?" Ziyada tace "Okay Yaya" da dan Dokinta, ba wai tana da saurin sabo bane, amma sai taji son Kakarta, ta matsa kusa da ita tace "Najwa taimaka ki tayani kwaso kayan Tsohuwar nan, barin nuna mata dakinta" Hajjo tayi dariya tace "kece dai Tsohuwa, kina gani na sabon Jini" Najwa tayi daria, Ziyada ta kama hannun Hajjo ta mik'ar da ita. Mummy ta finciko Ziyada, tace "kar ki tabata" Majeed shima ya janye Mummy tare da daga murya "Enough is Enough Mummy, uwar Mijinki ce kike ma haka as if she's a piece of trash?" Mummy tace "She is a Piece of trash" Ran Majeed ya baci yace "Mummy, Wa billahilazi Laillahaillahuwa, ba me bina bashin rantsuwa, idan kika takura, ko kika muzguna wa Hajjo while her stay here, Z.an tafi, zan barki Mummy, and i will never Come back, kindai ji rantsuwar dan Musulmi" baki na rawa tace "Majeed are you threatening me?" yace "i am not, na dai gaya miki,idan na tafi, i will make sure you never see me again" to ya tabo kahon zuciyarta lakwas tayi, huci takeyi, bata son abun da zai rabata da Majeed, fuu ta wuce daki kamar zata tashi Sama, ya kalli Nana yace "And Najwa, shes my Guest ba ruwanki da ita, ko kallon banza kikayi mata, dagaske zan rabu dake Nana" Nana ta k'ulu iya kuluwa, ta tashi a fusace ta wuce daki, Ziyada tace "karki damu Tsohuwa, muje Daki" Hajjo tayi dariya tace "zaki san tsohuwa in saurayinki ya ganni yace ni yake so" sukayi daria duka, Majeed yaji dadin yanda Hajjo ta sake lokaci guda, ya zaro wayanshi ya kira Daddy yace ya dawo gida akwai bakuwa na jiranshi, Daddy yace dama yana kusa da Gida gashi nan dawowa. * Daddy na dawowa Majeed be ce mai komai ba ya ja hannunshi ya turashi dakin Ziyada. * Mairo kuwa kamar tayi hauka cikin daki, meke faruwa da ita ne? Asirin da tayi ya fara karyewa ne? Ya akayi Majeed yaje Gidan Hajjo? Ya akayi Hajjo ta yarda tazo Inda suke, bayan Boka ya tabbatar mata da cewa sun rabu kenan da Abba? Ya akayi Abba ke mata gardama har ya na wurganta da mugun kallo Tab duniyar na juya mata baya, a fili tace "na shiga uku ni Mairo".. 掳掳 Bibilicious freaking fans, da fatan munyi Sallah lafiya, nagode da yanda kuke hakuri da rashin post din da ke zuwa muku da wuri, ku min uzuri, ina da patient din da ba lafiya, ku sata a adduoinku don Allah, Allah ya bata lafiya ya sa Zakkan jikine Amin. So ya Wannan Babin? Me kuke tunanin zai faru nan gaba? Any hunches? guesses? No? Drop your Votes and Comment Line by line Please. #1love #ADAY #bibiliciousfreakingfans #anatare DADE ANA YI....sai gaskia馃挱 NA BIEBEE ISA 庐NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA) Wattpad:@biebeeisa Pg2鈨�1鈨� Ramewa, tsamurewa da Duhun da tayi ba zai sa ya mance Fuskar nan ba, Fuskar da tayi sanadiyar kawo shi Duniya, Fuskar Mahaifiyarshi ya gani a jikin Madubin dakin Ziyada, hawaye suka soma suntiri a kuncinshi, bai tantance ba, shin dagaske ne itace ko ba ita bace ba, Matsowa yake tayi har sai da ya zo daf da daf da ita kafin ta zube kan guiwowishi gabanta. Ba su ji shigowanshi ba, sai dai ganinshi sukayi durk'ushe gaban Hajjo yana Kuka, baki na rawa tace "Abbaaa" cikin muryan Kuka yace "Ummma", Ziyada ta ja Hannun Najwa suka fita suka bar musu dakin. Kasa daurewa Hajjo tayi ta fara Hawaye, Daddy kasa magana yayi dai hawaye, sai ya bude baki zaiyi magana sai ya kasa, Itace tace " Kar ka damu Abba, Kayi Magana". Kuka mai sauti ya sake kamar karamin yaro, "Umma, ni mai laifi ne na sani, ni watsatse ne na sani, ni butulu ne na sani, duk son da kika nuna min, Umma ni na sa k'afa na shure, ni na wofintar dake, fiye da shekaru 5, bansan cin ki ba, ban san shan ki ba, Umma Allah ba zai barni ba, kema ba zaki yafe min ba, amma Umma ki sani, bansan meke dawainiya dani ba, amma Wallahi ba yin kaina bane, Wallahi bansan ya abubuwa ke faruwa ba". Murmushi mai ciwo tayi, ta dago hannu ta shafa fuskarshi, tace " Abba, na sani, na san ba yin ka bane, kar ka damu, Akwai Allah, Allah ba Azzalumin kowa bane, Allah na yafe komai banda hak'k'in Mutum, in dai ina da Hak'k'i, Allah ka bi min Hakki na akan duk wanda ya shigo tsakani na da Yaro na, Allah ka bi min Hakkina, Wahalan da nasha Allah ka sani, Allah ka isar min, kayi shiru Abba,kar ka sake zubar da hawayenka, na yafe maka". Gyada kai yayi amma ya kasa tsaida kukan, Kamo kanshi tayi hannu biyu, ta karanta mai Ayatul Kursiyu da AmanarRasulu, sai wasu daga cikin ayoyin Shi'fa, ta tofa mai akai ta shafa kanshi, shiko ya saura kanshi a kan cinyarta yana sauke Ajiyar Zuciya. * Ziyada ta ja Najwa Kitchen don daura Abinci, Ziyada jin kanta take cikin Farinciki, Zahiri bata da san mutane amma sai taji ta sake da Najwa, kawai yau Nishadi takeji, Tuwon Semovita Miyar Egusi tace da Najwa zasuyi, Najwa dai kallonta take tayi da ta kasa daurewa sai tambayanta tayi meye tuwo?" Ziyada

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});