Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 149

Chapter 149

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Zaid bane, laifin wanchan Anamimiyar--" Paapa ya rufe mai baki da hannunshi, ba dadi zagin Uwa gaban Yayanta, duk da laifinta ne, amma uwa uwace, zasuji ba dadi, kuma abun zai tsaya musu, Daddy yayi shiru, Paapa ya matsa kusa da danshi ya dagoshi yace "Yesmeenah, ki yi hakuri, ki bashi chance". Kusan cikin yanayin ihu tace "Dama daya kachal zan iya bashi" Zaid kamar jira yake yace "Anything Maa, wallah zanyi duk abunda kikace don ki yafe min, i'll do anything, dont leave me" kamar ba zata yi magana ba tace "Zaid, na baka kwana Biyar, kwana Biyar Kachal ka gyara laifukan da kayi, ina so cikin Kwana Biyar, komai ya daidaita, i want you to Fix Everything" da sauri yace "InshaAllah, zanyi gyara komai, Maa, nidai ki yafe min kar ki tsinemin, ina sonki Maa sosai, Wallahi ina sonki fiye da rayuwa da kanta. " Sosai Uwar taji tausayin Danta, amma ya zatayi? A fannin gyara suke. Fuska ta hade tace "Good! Kaje ka fara gyara kafin kwana Uku, sai komai ya daidaita zan san abunyi, kaje yanzu" mikewa yayi ya karaso gunta, hawayenshi ba su daina zuba ba, yace "Please Maa, Can I Hug you Now? (DonAllah Ina iya rungumarki?). Wani abu taji ya choketa, abunda take so tayi kenan itama, ta rungumeshi, amma sai ta juya ba tare da tace mai komai ba ta fara tafia kafin hawayen da ta dade tana boye suka soma wanke mata Fuska, Najwa ta bi bayan Maamnta, shima cikin kunan rai ya juya da sauri zai bar gurin, Paapa ya rik'o hannunshi, ya kalli Abdulmajeed yace "ka shiga dasu ciki" Abdulmajeed ya share hawayenshi ya daga Ziyada kafin ya ja hannun Zaineema tare da ca Hajjo "muje Hajjo" suka shige chan cikin dakin Najwa. Mairo da take ta wurga idanuwa tace "Daddyy donAl--" bata karasa ba Daddy ya buga tsaki ya fita daga Parlorn, zata bi bayanshi Pappa ya katseta ta hanyar cewa "Aa Hajia Mairo, ki barshi, ba yau ba" chak ta tsaya kafin ta sake marairaicewa ta kalli Zaid da har yanzu hannunshi na rike da a babanshi, zatayi magana Papa yayi saurin cewa "Aa Hajiya Mairo, wannan ma ba yau ba, ki tafi kawai, zan nemeki" ba gardama ta kama hanyar fita taji muryar Zaid bayan ya karasa gunta yace "Me kike so? Kudi kike so? Dukiya? Zanbaki ko me kike so, amma DonAllah kar ki rabani dasu kuma, duk Afrika, ba matashin da ya kaini kudi, ki dauka duka, ki dauki komai, amma kar ki sake raba ni dasu, zan kwashesu mu bar k'asan, wallahi ba zamu sake dawowa ba, kar ki dai rabamu donAllah". Paapa ya sake karasowa gun shi ya riko kafadunshi, Mairo kuwa a guje ta bar Parlo. "Zaid, ka koyi hakuri, juriya da dangana, abunda kayi was so wrong, it was inhuman" cike da damuwa Zaid yace "ni mutumin banza ne ko Baba? Maa tayi nadamar haihuwata? Mahaifana sun tsaneni, sun tsani abunda na zama, To wani jin dadi ya rage min a rayuwa? Babu, nagama ta6ewa, na san Allah ba zai yafe min ba, kila ma dan wuta ne ni" da sauri Paapa ya katseshi ta hanyar rufe mai baki da hannu yace "shhh, Zaid, kar ka sake irin wannna maganar, bawa be yanke ranshi daga rahamar Allah, Allahu gaffur rahim, besides ba kayi ma Mamanka komai ba, Yafiyar wanda ka cuta zaka nema, ita Albarkarta zaka nema, in kana son Albarkar, ka saita komai, ka gyara kuskurenka kamar yanda ta ce maka, zaka ci ribar rayuwa, ka daina ma Kanka mummunan zato, duk da kowa yayi nagari ya sani, amma ba ka makara ba, zaka iya gyara komai, You are Zaid Sada Abu, and you are my Son, and i love you". Fadawa yayi jikin Babanshi ya rungumeshi sosai, da sauri yace "barinje in fara gyara komai, lokaci na kure min" Paapa ya murmusa yace "da yagegen rigar zaka fita? Kana so a ga The whole Zaid Sadam Audu da barkaken riga?" Murmushi Zaid yayi tare da sake rugume Babanshi, ganin yanda yake k'okarin sa shi daria yace "Nagode Baba, ina sonku sosai, i'll make you proud, da yardan Allah" Paapa yace "Ina Alfahari da kai Zaid, Allah ya maka Albarka" amsawa yayi da "Ameen, barinje Baba" be jira cewar Paapa ba ya fita da saurisauri gudugudu ba tare da ya damu da yanda rigarshi take ba. ** Kuka sosai Maama keyi, Najwa na lallashinta, sai da tsagaita tace "Najwa ban tsani Yayanki ba, ina sonshi fiye da zatonki, amma ya kamata ya san abunda yayi be yi daidai ba, don yana da kudi be kamata yayi abunda yake so ba, Najwa ba zaki fahimci halin da nake ciki ba yanzu, Uwa kadai zata fahimci abunda nayi, ki min Addua, Allah ya sa Yaro na ya tuba, Allah ya sa Allah ya yafe mishi" ka sa magana tayi illa rungumeta da tayi, haka Paapa ya shigo ya iske su, ya hadesu biyu ya rungume. A dayan dakin ma, Abdulmajeed ne ke karfin halin lallasan kannenshi Hajjo na tayashi, da kyar ya samu sukayi shiru suna ma juna jajen abunda ya faru. Fadawa yayi Mota Jikinshi har rawa yake, yanda masu tsaronshi suka ganshi sun san cewa ba lafiya, ba wata wata suka shiga motocinsu suka bar Gidan. Wayarshi ya ciro ya latso wayar Idi, muryarshi ta dakushe saboda yaci Kuka, ringing daya yayi Idi ya dauka. "Hello, Idi, listen to me carefully, Filin nan na Express Way da su Shehu suka rushe Furninshing Company din nan, ka kira Architect @LubnaSufyan yanzu, ta Zana Modernised Building, kayi Order a Italy da Turkey, a kawo kayan Katako, da komai ASAP, ban damu ba in zaa min shipping ni kadai, i need everything done cikin kwana Biyar, Idi Make it happen... Please" Yanda Idi ya ji muryan Oganshi ya san cewa ba lafia, ya san cewa yana cikin tsaka mai wuya, da sauri yace "Oga, angama InshaAllah, yanzun nan zaa fara aiki" da sauri Zaid yace "Thank You" ya kaste wayar ya latso numbern Armstrong. Yana dauka "Sup Boss?" be da lokacin amsashi yace "Arm listen Carefully, fly down to Kano today, bring me AbdulMajeed's Credentials, and all the documents you collected from him, Arm, Today. (saurareni da kyau arm, ka hawo Jirgin Kano, ka kawo min Credentials din Abdulmajeed, da duk wasu documents din da kuka karba a gunshi)" be tsaya yaji amsar Armstrong ba ya latse wayarshi. Lokacin da aka zo Gida, da kyar ya shiga ciki, daki ya shige ya fashe da kukan shekarunshi, ya dade yanayi, yana ji Zazzabi na rufeshi, be damu ba ya fada toilet yayi wanka ya doro Alwalan Maghrib. Saita kanshi yayi ya tattaro natsuwanshi ya dauko wayarshi ya kira wani Alh Bello, bayan sun gaisa yace "DonAllah number din Khalid Mai kudi nake so"mutumin yace "to ranka ya dade barin turo maka" ko minti 2 baayi ba sai ga numbern Khalid an turo, nan take ya latsa mai kira. Sai dai tsinanan matar tace mai wayar kashe take, ya kira ya kai so goma, amma wayar a kashe kamar yayi hauka, ya sake kiran Alhaji Bello, ya tambayeshi ko khalid na da wani layi, ya tabbatar mai da shidai wannan kadai gareshi, amma bari

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});