Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 167

Chapter 167

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ya dagota suka mike kan kafaffunsu, zuwa makunni fitila ya nufa ya kashe wutan Ya jata zuwa kan Gado. *Asuba ta gari Pure-Jaan* *A GURGUJE * Cikin Kwanaki 21, Masoya hudun nan sun k'ara kyau sun girgije, har wani k'ibak'iba sukayi, k'auna ce suke ginawa a gidajen su mai tsafta, zumuncinsu ya dore, kaunar junansu suke, Ziyada ta koma Makaranta, kamar yanda Abdulmajeed ya ma Matarshi Alkawari hakan ko akayi, ya sakata a Fallahil Islam dake nan k'asan Maitama, kullum shi ke kaita, ko yana aiki sai ya yanke ya je ya daukota, ya kumayi enrolling dinta a wani Catering School wanda zata dinga yi Online. In suna Gida ko Najwa ta shjga Gidan Zaid, ko Ziyada ta shigo Gidan Abdulmajeed. Yau ma hakan ne, Najwa ta shigo Gidan Abdulmajeed, wanda cikin Ziyada ya dan fara turowa, ta ciko ta kara k'iba, Ziyada tace "Muje baya muyi hoto" Najwa tayi daria tace "su kuma masu ciki har craving din hoto suke?" turo baki tayi tace "wai ba MyForever yace ki dinga min abunda nake so ba?" Najwa tayi daria ta daga hanuwanta sama tace "Sorry Matan Bhaiy, muje muyi hoto" Ziyada ta mike ta ja hannun Najwa suka fita daga Gidan tace "backyard zamuyi" "duk yanda kikeso Hajiata" Ziyada ta kwalawa Mai aikitan kira tace "H-Jiddarh, zo ki mana hoto" jiki na bari H-Jiddar tazo ta karbi wayan ta shiga daukansu".  Suna gama Hotuna kuma suka bige da Video Call da Zaineema. K A N O Zaman Lafia ake a Gidan Daddy, sun hade kansu suna kyautatawa Mijinsu da Surikarsu, ko waccen su tsakanin Mummy da Aunty Aynarh burin kyautata ma Hajjo suke, tana jin dadinsu. Mummy ta shiryu, ba ruwanta da kawayen banza amma kunsan wata sain me hali baya barin halinshi, takan nuna isanta gun kawaye don ta keta su fiye da tunaninsu, amma baya ganan bata da matsala. Daddy kuwa ya narka wata k'iba, hutu da kwanciyar hankali ya darsu mai a cikin zuciya, zumuncinsu da danuwanshi Sada sai abunda yayi Gaba. A Gidan Paapa Zaid ya wadatar musu da komai, duk asuba sai tayi waya da Yaranta da Surikanta, bata da kadaici don akwai masu Aiki, da wata babbar mata haka, sannan diyar Yayanta Umaimah da take rik'o yar shekara 6, Allah yayi ma Umaimah farinjini don tun tana jinjira mahaifiyarta ta rasu, kowa na sonta , yarinyar na da farinjini sosai, one of the best schools a Kano aka sata, so Ko kadan Maama bata da kadaici. Ana Azumi na saura Kwana Goma suka tarkato sukazo Kano don gabaki daya zasu tafi Umrah suyi Azumi Ashirin A chan, Gabaki dayansu a Gidan Daddy suka sauka, nan aka yi ta murna da zuwansu, Hajjo ta dinga dirka ma Ziyada Kayan kwadayi, su Zogale da kwadan rama da sauransu. Ana jibi Azumi jirginsu ya tashi zuwa Madinatul Munawwarah, Daddy, Paapa, Hajjo, Mummy, Maama, Aunty Aynarh, Abdulmajeed, Zaid, Ziyada, Najwa, Zinatu, Muhsin da Umaimah..  A chan suka ci rabi da kwatan Azumi kafin suka dawo, a Kano sukayi Sallah. Kafin suka koma Abuja. Ba jimawa Najwa tayi WAEC, ba da dadewa ba sakamako ya fito da kya, Makarantan su Ziyada aka nema mata, bayan wasu lokutta ta fara classes a kan course din da ta zaba . *MONTHS LATER(Bayan wasu 'yan watanni)* K A N O Maama zaune suna fira da Mummy, Mummy tace "wai ni Hajia Aleeya tazo neman taimako gurina?" Maama tace "Rayuwa, kin taimaka mata ko?" tace"Waaa? Ni, ai wallahi koran kare na mata, na kuma nace ma maigadi in ya sake ya barta ta sake shigo min Gida A bakin aikinshi" Maama tayi daria tace "Allah ya huci zuciyan uwar gatan marayu" Mairo na karkada kafa tace "Wallahi irinsu Hajia Aleeya ke kai mutum ga halaka, Allah ka nissantar damu daga sharrin irin kawayen banzan nan" Maama tace "Ameen Ameen" Aunty Aynarh ta turo kofan Parlorn da Sallama, tana yatsina Maama tace "Ahhh, ga Maman Biyu" Dan dariya tayi ta shigo ta samu wuri ta zauna tace "Maaman Umaimah bansan kin shigo ba" tace "ban dade ba, yanzu zan shiga da mu gaisa" Aunty Aynarh tayi dan guntun tsaki, tace "Nidai Wallahi sam bansan warin Part dina, zuciyana tashi yake" Mairo tace "ai kece bakya jin magana, sai da nace miki ki dawo part dina, kin k'i" tace "ai gashi na dawo, in ma na ga nan din nogo, Kwara zan tafi, wallahi ba zan iya ba" Mummy tace "nima na biki wallahi, dan ba zaki barni nikadai ba" Maama tace "Ya zakuyi da Yaya fa?" Aunty Aynarh tace "yo ga matarshi" Mummy tace "Haba dai, ai wallahi kina tafia, zan biki, nima ban ina son zuwa Kwara" Maama tace "Sai ku dawo ku iske Yaya har ya auro mata Biyu, daya part dinki, daya dayan" Daria suka fashe, "ai ba ya fara ba" Maama tace "uhm uhm dai" suka sa daria. K A D U N A Suprise suka mata, sai dai ganinsu tayi sunyi diran Mikiya, Ihu ta sa ta hau rungumesu, Najwa tace Didi ashe kema kinyi nauyi" hararrasu tayi tace "kema cikin gareki" tace "wallahi banda komai" tace "ahap mu dai zuwa" sukayi daria, nan Abdulmajeed da Zaid suka shigo Khalid na musu Jagora, Zaineema ina zata sakasu don jin dadi, yanuwanta sun kawo mata ziyara, dadi kamar ya shideta. Abdulmajeed yace "Khalid, are you busy?" Khalid yace "Haba Aa why? " Zaid yace "Aron Lokacinku zaku bamu kai da matarka" Khalid yayi zaton wani abu ya faru ya tattaro hankalinshi yace "ina fatan lafia" Zaineema taji gabanta ya fadi, Abdulmajeed yace "Relax kuzo muje" ya mik'e ya tashi, duk suma suka m'ike, suka fita, suka shiga Mota, Driver yaja, mota uku sukayi, Zaineema sai dai ta kalli Khalid shima ya kalleta suna son k'arin bayani. Wurin wani K'atoton Mall suka yi Parking me dauke da *ZEEMA SUPERMARKET AND BEAUTY SPA SALON* suka firfito, suna tunanin me suke a wurin, wannan k'aton ginin, su kan wuce wurin ita da Khalid tunda hanyansu ne, kuma ta na ganin wurin da ba a dade da fara gina shi ba, tace "Dee, dube ginin nan, wai har an gama kamar an ma fara aiki a ciki" Khalid yace "Ahap, ai na ce miki daga gani wani Maikudin ke gina wurin" ya kalli su Zaid yace "wurin fa ko two weeks baayi ba muka ga an fara ginashi, wai har an gama" Zaid ya kalli Abdul suka ma juna murmushi, ko Najwa sai dai ta kalli Ziyada duk basu san meye ba, Zaid ya kama hannun Ziyada da tayi nauyi sosai haihuwa yau ko gobe, ya kalle su yace "to mu shiga ko?" Zaineema tacw "Allah Sarki, shopping ku ka kawoni, aikam wallahi Dee yau zanyi ma babyna siyayya" Abdulmajeed yace "Its Yours" ta dan kkalleshi bata gane me yake nufi ba tace "What?" Zaid yace "Naki ne Sister" ta kalli Abdulmajeed ta kalli Zaid tace "Wai mene?" Abdulmajeed ya nuna duka ginin yace "All of it Sis, its yours, kece mamallakiyan Zeema Supermarket, allofi it" Waiyo Allah dadi yasa Zaineema hawaye, ta kalli Mijinta shima farincikin yake tayata, me zatayi? Bata sani ba, dadi ji take kamar ta fara nakuda yanzu, ta kalli Zaid tace "Me zan ce muku?" Zaid ya

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});