Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 53

Chapter 53

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Majeed ke damuwa da ita" Mummy tace "Ziyada kinyi kokari da kika kwana da ita, Yayanki be jin magana wallahi" ko tak Ziyada bata ce ba. Najwa ta fito kanta a k'asa, ta kawo musu Ginger juice din, ta ajiye, Nana tace "danuwarki zo nan, ni zan zuba?" Najwa ta a matso sumsum ta zuba mata a cup ta bata, Nana ta kai baki, taji wani gartsi garsti ta zubar, tare da mik'ewa tace "donubanki kasheni kike sonyi? Tarugu kika saka?" Najwa ta fara zare ido, tana girgiza kai tace "Nahii" "Mummy sha kiji" inji Nana "Mummy ta kai baki ta furzar da sauri, ta dauki Jug din ta watsar ma Najwa Ginger a fuska, sai idon Najwa, Dif Najwa tayi na tsawon seconds kafin ta sa ihun " YA ILLAHI, IDONA". Ko a jikin Mairo illa dukkan da ta hau Najwa dashi Nana na tayata"Kafin ki kashenu da yaji gwara na nakasa ki, don ance kiyi mana Ginger Juice zakije ki sa mana tarugu?" Ziyada cikin zafin rai ta finciko Najwa daga hannun Mummy, ta jata sukayi daki, Mummy na kiran Ziyada, Ziyada tayi burus da ita, Najwa kuka takeyi don wani irin radadi da zafi takeji a idonta, kila shes going blind, makanta ya sameta, ji tayi ana wanke mata ido da ruwa, muryan Ziyada taji tana cewa "ki bude idonki" girgiza kai Najwa ta hau yi irin ba zata iya ba, Ziyada tace "ki bude, in ba haka ba, zaki makance, gwara a wanke, yunkurin budewa tayi amma radadin ya sa ta runtse ido tana kuka sosai, Ziyada a tausaya mata, da kyar ta wanke mata idon tasa kafin fa hure ba idon ba harta fuskarta yayi Ja, Ziyada ta jawo hannunta ta fito da ita daki, kwantar da ita tayi kan Gado tana mata sannu, ta fita chan sai ta dawo da Gishiri ta sa mata a baki tace ta lasa. STORY CO Wayarta ta dauko ta latso Majeed, ringing daya yayi ya dauka "Hello zuzu missing me?" cikin murya "Yamaji ka dawo Gida, in ba so kake su kasheta ba, ka rabata da gidan nan" da sauri yace "Najwa? Me suka mata? Mummy ce ko?" yanda taji shi a rude ya sa ta cewa "kawai kazo Gida". Cikin Mintunan da basu wuce 15 ba sai ga shi ya dawo, a kidime, yana tambayar Ziyada meyafaru? Ziyada ta warware mai abubuwan da suka faru tun bayan fitarshi, Sosai ya tausaya ma Najwa, Ziyada tace " YaMaji, kai da ka kawo ta Gidan nan don ka kareta daa sharrin Mutane, an gudu ba a tsira ba, YaMaji tana da hakuri, kar ka tauye mata hakki, ka rabata da gidan nan, don zaifi a ce tana wani wuri da gidan, coz Mummy da Nana are not going to stop matukar suna ganinta a gidan nan". Tabbas ya san maganar Ziyada hakane, dole ya rabata da gidan nan, yar gata ce, ba baiwa ba, ya sake kallonta, har yanzu idonta a lumshe suke, ya kalli Ziyada yace "Ki dan zaban mata kaya, ki sa mata a jakka, shes leaving this house" Ziyada ta mike ba tare da tace komai ba ta shiga zaban mata kaya, kala 5 ta bata, ta taimaka mai ta kaita Motaa, duk a idonsu Mummy, be bi takansu ba. Suka fita daga Gidan. Tuk'i yakeyi a hankali, be da inda zai kaita da ya wuce chan, anfi shekara 5 rabon da yaje Gidan, duk da yana son zuwa amma zuciyarshi na nuna mai ba kowa a gurin, inda yake son zuwa is just an empty place, duk da ya san akwai mutum a ciki, amma sai yaji baya son zuwa, ba shi kadai ba, harta Daddynshi ya kance mai yana jin wannan yanayin, so da yawa sun sha kamo hanya su zo gurin amma sai tsautsayi ya samesu, ko taya ta fashe, ko wani abu ya faru a gida wanda zai so dole su juya. A ranshi yayi Addua, Allah ya bashi ikon zuwa yau. Binibini yake kallon Najwa ta mudubi, chan kawai zai kaita ta samu sukuni. Be ankara ba sai ganinshi yayi a k'ofar Gidan, Hamdala yayi. Ya kalli Najwa da har yanzu idanunta a lumshe suke yace "Ina zuwa, barin shiga ciki in ga tana nan" kai kawai ta gyada mai. Ya bude ya shiga gidan da Sallama, Ba abunda ya chanza na daga gidan sai dai tsufa da gidan ya karayi saboda rashin kula, Majeed duk sai yaji ba dadi yanda sukayi forsaking dinta, Sallama ya k'arayi, da mamaki wata tsohuwa ta fito daga baya tana amsa Sallama baki na rawa tace "Abdallah" kai a k'asa saboda Kunya yace "Naam Hajjo" tace "yau kaine a gidan nan?" Girgiza kai yayi yace "Hajjo ki yafe mana, donAllah" murmushi tayi tace "Abdallah ina Abba? Yana lafiya? Ya yanuwanka? Ina auta zinatu nasan tayi wayau yanzu ko?" kwallah ya cika mai ido, yanzu Hajjo bata san an haifi Muhsin ba? Muhsin na da shekara 5, anya Allah zai bar Daddynsu kuwa? Ya san a yanzu suna fama da kansu ne, amma Ji Mahaifiyar Daddynsu kamar Almajira, duk ta tsomare ta rame tayi duhu, Me ya faru da sauran shekarun da suka gujeta? Inallilahi wa ina ilaihir rajiun, Allah ka yafe mana, Allah kasa mu zama masu jin k'ai Mahaifanmu, a karon farkon da ya tsani Halaiyar Mummynshi, ya san duk laifinta ne,da wayanshi so da yawa Hajjo zata zo Gidansu Mummy ta mata Wulakanci akan idon Daddy amma be da ikon magana. Duk kunya ta rufeshi wa zai yarda wannan ce Mahaifiyar Abba Abu? Su da basu san cinta ba su san lafiyarta ba, ta ya zai kara mata nauyi? Dole yayi setting komai daidai, dole ya gyara kuskurensu na baya, duk da suna fama da kansu ba zasu kara banzatar da rayuwanta ba. "Abdallah yadai me ya sa ka kuka?" "Hajjo ki yafe mana, donAllah" Murmushi tayi tace "ba kuyi man komai ba" kuka yakeyi, karar Wayarshi ne ya katseshi, Hajjo tace ana maka waya, matsawa cahn gefe yayi ya dauka Daddy ne, ya dauka da Sallama jin muryan daddy yayi cike da tashin hankali yace "Daddy lafiya?" Abdulmajeed, Yan rusau sun rushe mana Company, yanzu wurin fili ne, kuma wani yazo da takardun filin wai filinshi ne" Inalillahi wa ina ilaihir rajiun Majeed yake furtawa, hankalinshi a tashe yace "Daddy gani nan zuwa, calm down, ka gaya ma Mummy? Daddy yace "Aa na kasa" "to gani nan zuwa, Calm Down Daddy". Hajjo tace lafiya Abdallah? Murnushi ya kwakulo yace " lafiya Hajjo, Bakuwa na kawo miki ta tayaki zama, zan dawo InshaAllah, wani abu ya taso yanzu" Hajjo tace "Matarka ka kawo min? Tana ina?" yayi murmushi yace ba matata bace, kawar zama na kawo miki, tana mota, barin shigo miki da ita, fita yayi sai chan ya dawo da Najwa, Najwa kamar me koyan tafiya, daga Nesa Hajjo ta kura mata ido, da murmushi tace "Ziyadatu haka kika girma ko? MashaAllah" Majeed yace "ba Ziyada bace, ashe ba ni kadai nake ganin kamarsu ba" "to wacece?" Majeed yace "sai na dawo Hajjo, zan miki bayani, Najwa you are staying here for sometime, shes my Grandmother, help her with the housechores take care sai na dawo" sauri sauri Majeed ya fita daga

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});