Chapter 150
Chapter 150
ya tambayar mai wani, haka ya sake kira yace duk wanda aka tambaya, numbern dai da ya turo mai shi kadai ne. Haka Zaid yayi ta neman layin Khalid amma baya shiga yayi niyyar zuwa Kaduna gobe da asuba. Cikin dare Massasara mai karfi ya rufe Zaid. Chan wurin 11 Armstrong ya shigo Kano, dauke da takardun da Zaid ya bukata, Zaid na ganinshi ya mike tsaye cike da karfin Hali kar ArArm ya gani halin da yake ciki balle ya hanashi Zuwa Kaduna gobe, haka Zaid ya kwana da masassara, da safe bayan Sallahr Asuba convoy dinsu ya tashi zuwa Kaduna, da kadan 8 ta wuce suka isa Kaduna, straight Maaikatar Khalid suka ma tsinkayi, lokacin GM din Khalid ya iso ya tarbi Zaid cikin mutuntawa, ba watawata Zaid ya tambayi Khalid aka ce mai Khalid na America, yaje yin wani course, Zaid ya dafe kanshi, kanshi na barazanar barewa ya kalli Hafiz yace "Get all the Information about Khalid" ya fita. Armstrong ya bishi a baya. Be da lokacin jiran Khalid ya dawo daga America, be da wannan lakacin, kwana biyar Maa ta dibar mishi, be da wani zabin da ya wuce bin Khalid America, Ganin bata lokacinshi zaiyi wurin neman Visa da komai ya yanke hukuncin bin Khalid America. Umurni ya ba Drivers da zasu wuce Abuja inda Private Jets dinshi suke, Armstrong ya kalleshi yace "We no fit Fly Today, Fog they, and we need to get a pilot to take us off, coz them Ben dey Newyear Holidays, me sef i had to cut mu jolly coz na u callme(ba zamu iya tashi yau ba, garin akwai Hazo, kuma sai an kirawo Matukin Jirgi, Ben na hutun sabon shekara, nima don dai kai ka kirani ne, shisa na taho)" Zaid yace "Armstrong, i dont care just get me Someone to fly me to America, or i swear to you i'll fly mhself to America i dont know how but trust me i will (ban damu ba, ka nemo wanda zai kaimu, in ba haka zan kai kaina wallahi, bansan ta yaya ba, amma zan tafi)" Armstrong ya bude baki yace "Haa, e no reach that make i call Ben, we go payam double(Ahh, be kai nan ba, bari na kira Ben, sai a biyasu Double". Tak Zaid be ce ba, illa kiran Idi da yayi don jin ya progress din Ginin. A M E R I C A 2pm Khalid na zaune a Aji, Zaid ya shigo Ajin, Khalid na ganinshi ya mike tsaye cike da faraa, ai kowa dai in dai dan Nigeria ne, da wasu kasashen k'etare sun san Gatan Marayu, Zaid ya tunkareshi sukayi musabaha, Khalid ya murmusa yace "A iya sanina Gatan Marayu ya wuce shigowa Aji da niyyar karatu" Zaid ya danyi gajeren Murmushi yace "Aiko ku shugaban Kasa be wuce ya shigo Aji a koya mai ba" Khalid yayi daria yace "Shugaban k'asa? Ai ka fishi, kaine fa Zaid Sadam Audu, Gatan Marayu, The Youngest Multi Billionaire" Zaid ya sake musabaha dashi yana daria yace "Khalid na taso tun daga Nigeria don nazo gunka" Khalid yace "Ina fatan lafiya dai?" Zaid yace "Mu samu wuri muyi magana ko?" Khalid yace "just a minute" ya ma abokan shi Sallama ya bi bayan Zaid. Wani Coffee shop suka samu suka zauna, Zaid ya fara magana. "Khalid mai kudi, na san zakayi mamaki da nace na zo America dominka ko? To ba abun mamaki bane, Khalid na san ba ka sanni ba, amma ni na sanka, na san duk wasu moves dinka, saboda kana Auren k'anwata Zaineema" da mamaki Khalid ya kalleshi, Zaid yace"ka daina mamaki, Zaineema cousin dita ce, zuciyata cike da bakinciki, da nadama zan sanar da kai wani abu me rikitarwa, Khalid, nine sanadiyar rabuwarka da Zaineema" a firgice Khalid ya kalloshi, yace "bangane ba" Zaid yace "Khalid, nine na tura wani ya darsa Zargi a zuciyanka tsakaninka da Zaineema" dan karamin tsaki Khalid yayi yace "Ahh Mr Zaid, ba sai kun fito ta haka zan Maida Zaineema ba, na riga na gano framing Zaineema akayi, na san its not her fault, wasu Masu sharri ne wanda ba sa son zamana da ita suka hada mu, idona ya rufe shisa na kasa gane hakan tun a lokacin na sauwake mata, amma wallahi ina da niyyan in na koma Nigeria inje in maido matata, So Mr Zaid ba sai ka dauka laifin da ba naka ba zan maidata". Zaid ya jinjina kai yace "Mallam Khalid, naji dadin wannan batu da kayi, amma ina so ka sani, ba wai don ka maidata na ke son daukan laifin da ba nawa ba, ina daukan laifin ne saboda laifi na ne, Khalid, nayi abubuwa da yawa na sabo, akwai wani abu da ya taba shiga tsakanina da Family dinsu gabaki daya, so na ma kaina Alkawarin maida rayuwarsu abar kwatance, na dinga binsu one by one ina tarwatsa farincikinsu, na taba Zaineema, na taba AbdulMajeed, na taba zinatu, na taba Ziyada, kai harta Yayan Babana Babansu Zaineema na taba, saboda wani abu da nayi ma mummunar fahimta, so yanzu ina gyara laifuka na, shine nace sai na zo na sanar maka da gaskian lamari" Mikewa yayi yace "ina zuwa donAllah, minti biyu" fita yayi da sauri, jim kadan sai gashi ya dawo da Armstrong. Khalid na mai kallo daya ya shaidashi, ba zai taba manta fuskarshi ba, shine katon da ya gani kan Gadon Aurensu, Armstrong yace "Mallam, i am sorry, i just did as my boss Said(Kayi hakuro, nayi abunda Oga na yace ne)" Zaid yace "Khalid in kana kallon Zaineema a matsayin mazinaciya, ko maha'inciya, to wallahi ka bari, laifi nawa ne, zan dauki ko wani hukunci, amma wallahi tallahi ba ta da masaniya akan abunda ya faru, yanda ka ganshi kan Gado, itama haka ta ganshi" Khalid ya jinjina kai yace "Ka Zalunce mu Zaid, ka haince mu, ka cutar damu, Muna son Junanmu da Zaineema, muna Matukar son junanmu, Lallai Albasa bata yi halin ruwa ba, baka biyo halin Marigayi Gatan Marayu na farko ba, kuma ka ci sunanka Azzalumi, saboda kana da kudi da Arziki, shine kake tunanin zakayi komai, ka ci bulus? Ba zan iya Shari'ah da kai a duniyan nan ba, amma akwai buwayi gaggara misali, Gatan talaka, babban Alkali" Murmushin takaici Zaid yayi "Ni Azzalumi ne, na amsa sunana, kuma ban biyo daya daga cikin kyawawan halayan Gatan Marayu na farko ba, amma ba don ni ba, donAllah, i want you to forgive me, banda abunda zan siya Yafiyanka dashi, ina dashi, amma bazan yi hakan ba, amma kayi hakuri ka yafe min, nayi nadama, donAllah khalid" durkusawa yayi kan guiwowinshi, be damu da mutanen da ke kallonshi ba, Armstrong yazo zai daga shi Zaid ya dakatar da shi, Arm ya kalli Khalid yace "i've never seen him kneel before anyone(ban taba ganin ya durkusa ma wani ba)". Haka Allah ya ma Zaid kwarjini, haka Allah ya darsa Tausayin Zaid a zuciyar Khalid, yace "Shikenan, tunda gaskia ta baiyana, kuma nagode Allah da ba wani abu da ya shiga tsakaninsu, to Alhamdulilah, ni dai na yafe maka, saura Zaineema" wani sanyi ya ratsa zuciyarshi, yace "Nagode kwarai, Allah ya saka ma da Alheri" Khalid ya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169