Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 64

Chapter 64

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

wani shege kamarta, a gaban Entrance din ta kira Saleem Waya muryarta cike da maye tace "Kana ina ne wai? Kasan bansan Jira, in bata min lokaci zakayi ka turo min Nimcy, kace mata ina jiranta" tsaki tayi ta kashe wayan. Wuri ta samu tana mari ta na mayenta hade da sambatu, ta gaji, har ta fara daukan hankalin mutanen wurin da Sambatun ta. * Sallama taji ana mata, da rinannun idaniyarta ta dago ta kalleshi da k'yar, "Nana matar Abdulmajeed Abba ko?" kallon alamun rashin sani ta mai tace "yeah?" yace "Ina Majeed?" cikin layi take magana tace "yana Asibiti" Subhanallah meya sameshi?" "kawai don na bada Credentials dinshi a neman mai aiki ya Suma, daga taimako fa" daga yanda take magana ya gane cewa akwai matsala, kamar a buge take, yace "to me kikeyi a nan?" a tak'aice tace "ina jiran Saurayina da Girlfriend dina" Gabanshi ya fadi, kar dai abunda yake zargi ne, da sauri ya ciro wayarshi ya lallatsa, a buge take, zai iya getting information daga kanta ba tare da tayi k'arya ba, da sauri yace "What?" ta dake maimaita mai kafin tayi dariyan 'yan bariki tace "kaima dan k'auyen ne ko? Lol, Majeed ba zai iya dani ba, Salim da Nimcy kadai suka san yanda suke wadatas dani" baki na rawa yace "Erhm Nimcy din Mace ce?" Ehmana sun fi dadin harka, kaima in kana so akwai guys din da zan hadaka dasu" baki na rawa yace "no karki damu, ina da su" "hahaha kace kai dan hannu ne, sha, samun numbernka zan kiraka" karban wayanta yayi ya sa mata number, yace "gashi na miki saving" tace "yauwa, ga Salim nan zuwa, wuce donAllah kar ya ganmu tare yayi Zuciya, Kishi gareshi, da My Majeed kadai ne be Kishi saboda ya san son da nake mishi, yi sauri sai na kiraka" jikin shi duk yayi Sanyi ya wuce yana mamaki. Duk sun hadu a dakin Asibitin, sai dai ba me magana, zaune suke Jugum kamar anyi Mutuwa, shi Majeed be son ganinsu cikin damuwa, ya kalli wannan ya kalli wanchan, chan sai yace "Zeenah meyasa bakuje School yau ba?" cikin Muryan Shagwaba tace "ba kai bane baka da lafiya?" ya Murmusa yace "lafiyata lau, Fallalu yazo ya maida ku gida, 2 nayi ku wuce Islamiya, nima yau zaa sallameni, kafin ku dawo ina Gida ko?" kafada ta mak'e yace "Pleaseee, kije Islamiya, naji sauk'i" da k'yar ta Amince, Muhsin yace "YaMajeed inci Apple dinka?" Majeed yace "Eh Muhsin kaci" da tsallenshi ya dauka yana ci, Majeed ya kalli Ziyada yace "Oya Zuzu, je ki duba Fallalu na waje? Duk ya zo ya kwashe ku ku koma Gida, yanda kuka tsura min ido kamar ance muku na mutu" Ziyada ta ja hannun Najwa don ta rakata amma Najwa ta tirje, hakan ya sa Ziyada tafiya ita kadai, Majeed ya ga abunda tayi, sai dai kawai ya Murmusa, a bakin K'ofa ta ci Karo da Nana da ta shigo hannun nik'i nik' da kayan Abinci, raba Juna sukayi suka wuce. Ba tare da ta gaida mutanen da ke zaune wurin ba, Iyayen Majeed da Kakarshi, Nana ta wuce kai tsaye Gadon Majeed ta fada kanshi tare da rungumeshi, ido ya runtse kafin ya bude a hankali, "My Majeed are you Alright?" da k'yar ya iya daga mata kai, ta taba nan jikinshi ta taba nan, wai ita tana duba in akwai inda ke mai Ciwo a jiki, haka zata dauko Pear ko Apple, ko grapes tace yaci, Murmushi ya ke k'wakulowa ya girgiza kai, a hankali yace "Nanah, ina Credentials din an kawo?" dimmm tayi, Mummy tayi karaf tace "wani Credentials?" baki na rawa, Nana tace "Aiki na bada a samo mishi" Mummy ta kalleta tace "a ina?" a takaice tace "Inland Revenue" Mummy tace "Allah ya sa a dace" Majeed yace"Nana please, kice a yo sauri in a kawo, if there are busy ni ki gaya min inda suke inje duk nisan su, i need that Folder, My Whole life is in it". Mummy tace "Tsaya, Original Copies din ta dauka?" Nana ta sunkui da kai, Mummy ta dan bude Murya tace "ke Original Copies kika dauka?" a hankali ta gyada kai, Mummy ta rafka Salati tace "Danubanki ke jahilar inace? Ina kika taba ganin an nemi aiki Da Original Results? Yi Maza Maza yanzu ki kira, a kawo, ko ni inje in karba" kwalla ta fara tace "yace Zai fa kawo min" Mummy tace "ayi Maza a kawo, don Wallahi in wani abu ya samu Credentials din nan, Wallahi ko Alhaji Nakowa ba zai iya kwatarki daga hannuna ba, Sakara Mara Amfani kawai". Daddy ya tare ta yace "Maryam Easy mana, ance kar ayi Hayaniya har yanzu fa kwance Majeed din yake, kiyi hakuri ayi komai a hankali, tace zaa kawo, ki bari a kawo din" huci take kamar Zakanya, ta samu wuri ta zauna tana karkada k'afa, Majeed ya sausauta murya yace "Kiyi hakuri Nana, donAllah a kawo min Credentials dina kinji?" tausayi ya bata, ta daga kai tace "Kar ka damu za a kawo" ya gyada kai ya koma ya kwanta. Shiru dakin yayi kowa da tunanin da yakeyi a Zuciyar shi, Ziyada suka shigo da Fallalu, ya ma Majeed ya jiki, Majeed ya amsa da Murmushi, yace "Fallalu ka kwasar min tsohuwan nan da Jikokinta kai min su Gida" Hajjo ta wurga mai harara tace "kai Abdallah ba ka rabo da ba'a" yayi daria tace "to yan jikoki mu tafi ko?" Muhsin ya rik'o hannun Hajjo, Daddy yace "Umma ayi mana Addua daga nan zan dawo Gida" hajjo ta murmusa tace "Allah ya hadaka da Alherin Mai Alherin, ya kuma nisantar da kai daga Sharrin Mai Sharri"duk suka amsa da Amin,"Amin Umma nagode" banda Mummyn da ta wurge su da harara tana sak'a ma ranta wani abun da ita kadai ta sani. * Daddy ya tasa k'eyar Muhsin da Zinatu a gaba, zai raka Hajjo bakin Mota, Zaineema ta matso kusa da Gadon Majeed, ta mai kiss a goshi tace "Kaji Sauk'i" kai ya gyada mata tare da mata murmushi, ta juya ta bi bayansu Daddy. A haraban Asibiti suka ci karo da Motar Hajia Aynarh, ta fito cikin shiga ta Alfarma, mai aikinta ta fito rike da katon Basket, suka karaso gurin da Motar su Fallalu ke parke suna niyan fita Asibitin "Alhaji Abba baka kyauta min ba, ya ba zaka gaya min Abunda ya samu yarona ba tun jiya sai dazun? Haba" Daddy yayi Murmushi yace kiyi hakuri ko? Ai dai na gata miki yau din, tayi dariya cike da Kissa tace "to na hakura" ta kalli gaban Mota inda taga Dattijuwa, ta dan rusuna tace "ina wuni? hajjo ta amsa da faraarta, sai da Daddy ya kalli su Zaineema kafin suka gaidata, dama duk gidan daga Zaineema sai Zinatu ne ba sa yi da Hajia Ainau, Daddy ya mata alama da ido yace " thats My Mom" ta bude ido tace "are you serious?" Ya daga mata kai, ai da sauri ta zagaya gaban motan ta rungume Hajjo kamar ta santa, ta zube k'asa a guiwowinta, tana kwasar Gaisuwa, Mama Ina wuni? Ya gida ya Jiki? Mama ya kike? Ya kowa da kowa" Hajjo ta amsa baki har

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});