Chapter 138
Chapter 138
tsanar Mairo da duk wani abunda ya danganceta, a zatonta zata cuzguna ma Mairo da mafiyin abin da ta musu,聽 amma ga mamakinta,聽 sai taji sosai聽 zuciyarta ta karye, sosai taji tausayin Mairo da Yayanta. A hankali ta gyada ma Paapa kai,聽 a hankali ya matso kusa dasu, ya na kallonta ya maida dubansu ga Yaran,聽 Murmushi ya sakar masu wanda ko ba a ce ba ma sun gane danuwan Daddy ne wanda sukayi tsananin kama, Abdulmajeed聽 ya kala yace "Ku shiga Ciki" kallonshi cikin Ido Abdul keyi yana tuna inda ya sanshi,聽 Murmushi Papa ya sake,聽 yace "trust me,聽 everything is going to be fine" da sauri Majeed ya tashi ya mikar dasu duka, ya hada su gabaki daya ya turasu cikin Daki, Papa ya kalli Najwa,聽 kallonta kawai yayi tasan abunda yake nufi,聽 takowa tayi ta shiga Dakin itama,聽 ko baa gaya mata ba,聽 tasan cewa "Mummy ce sanadiyar komai" hankalin su duk tashe,聽 a yanda suke jugumjugum,聽 irin suna zaman jiran likita yazo ya sanar musu da cewa anyi Tiyata lafia patient bata mutu ba,聽 ba me cema kowa kala,聽 kowa da sakesaken da yake a zuciyarshi.聽 Tausayinsu Majeed yaji shiyasa Papa ya tura su daki,聽 ba zai so Yara suji laifukan Mahaifiyarsu ba, ko wace uwa ana So Yaranta suyi Alfahari da ita a duk inda suke,聽 suyi koyi da ita , duk da dai uwa uwace ko da uwar banza ce,聽 wani irin Alfahari zasuyi da ita? Baya so su samu聽 confusion din Uwa da Yaranta, duk da suna da dalilan musu ramuwar gayya, amma these are his nieces and nephews, suna da Jinin Yayanshi a jikinshi, yana sonsu fiye da zato,聽 so don su ba zai bari Mahaifiyarsu ta聽 wulakantu a kam idonsu ba. Maida idonshi yayi kan Hajia Mairo,聽a takaice yace "Kinsan kin Cuce mu?" ba bata lokaci ta daga kai da sauri alamun eh, "kin san kin Zalunce mu? Ni,聽 Yaya,聽 Umma,聽 Yesmeen?" sabon kuka ta saka ta na daga kai tace "na sani,聽 na sani wallahi,聽zai zama Rainin Wayau in nace ku yafe min, dukkan ku nan na Zalunceku,聽 na Hainceku,聽 na cutar da ku,聽 gabaki dayanku nan, na chancanci duk wani hukuncin da zakuyi min,聽 amma duk da banda idon kallonku,聽 banda bakin da zan muku magana nace DonAllah ku yafe min, bansan ta yanda zan gyara laifina amma wallahi na bari,聽 dama chan hassada ne da bakinciki,聽 amma ku yafe min". Sosai ya tausaya mata don shi dama zuciyarshi kamar ta mata yake,聽 abu kadan yake karya聽 mai zuciya, jiki ba kwari, yace"Hakkin kowa ne ya yafe miki ko kar ya yafe miki, Ni dai na yafe miki,聽 sai kije ki rokesu gafara, Ubangiji Allah ya gafarta mana,聽 kije kiyi ta Istighfari" kamar ta yi me don murna,聽 ta rarrafa a kasa ta riko kafaffun Yesmin,聽da sauri ta janye kafarta, ba ta tunanin zata iya jure聽 maganganun da Mairo zata mata, tasan rokonta yafiya Mairo zatayi,聽 kuma har ga Allah har yanzu tana jin haushinta, Zata yafe mata,聽 zata barta taji da nadamanta,聽 zata barta da kunyar da zai cigaba da addabarta har karshen rayuwarsu,聽 kuma tasan abunda tayi zai cigaba da damunta in har dai tana da Conscience (hankali ko tunani) "Yesmin,聽 nasan na miki laifuka,聽 na san kin san ban taba sonki ba,聽 nasan kin san abubuwan da nake miki,聽 ba don ni ba Yesmin, ki yafe min,聽 don martaban Manzon Allah SAW" Maama ta runtse ido tace "Na yafe miki Mairo" Godia ta shiga yi mata, kamar dazun da rarrafe ta koma gun Hajjo tace "Umma donAllah ki yafe min,聽 na rabaki da Yayanki,聽 na zalunceki,聽 Wallahi duk abunda Abba ya miki na halin ko in kula duk nice,聽na chanchanci duk wani hukunci,聽 amma na zabi na roke affuwarku,聽 na chanchanci komai amma na zabi na tona ma kaina asiri,聽 ki yafe min donAllah" Hajjo ta share hawayenta,聽 ta durkusa ta dago Mairo tace "Ya wuce,聽 na yafe miki, Allah ya yafe mana" godia ta shiga zuba mata tana mata adduoin karin kwana. A hankali ta juya ta kallo Mijinta, a sannu take takawa tana isa gareshi, hannu ya daga mata yace "Maryam,聽 kar ki sake ki matso kusa dani,聽 kar ki sake,聽 wallahi zan 6alla ki" chak ta tsaya ta na cizgar kuka,聽 Sada ya matso kusa da Yayanshi yace "Yaya..." "dakata Sada,聽 kar ku yarda da kalaman Yaudaran Matarnan,聽 kar ku yarda da hawayen munafurcinta,聽 ta amsa laifinta ne kawai don taga karyarta ta kare,聽 bata da wani mafita,聽 shiyasa ta saduda,聽 bakusan Maryam ba,聽 bata da mu da komai ba sai kanta,聽 shes too selfish, wallahi ko ganinta bansan yi "Maryam kije na sakeki" da sauri ta zube k'asa,聽 a sannu takejin komai na wargaje mata,聽 duniyarta na rugujewa,聽 Sada ya dafe Yayanshi,聽 yace "Yaja hannun yayanshi yayi parlo dashi,聽 ya zaunar,聽 ruwa ya gani kan carpet ya dauka ya bashi,聽 ba musu Abba ya karba yasha,聽 "Yaya Inallilahi wa ina ilaihir rajiun" a hankali Abba ya fara maimaitawa, ya fita ya basshi zaune, Mairo na nan inda ya barta,聽 ya matsa daf da ita,聽 yace "Ki tashi kije,聽 zan lallashe shi,聽 yanzu yayi fushi sosai, bayan kwana biyu nasan zai sauko,聽 ki shiga ki kwantar ma Yaranki da hankali,聽 ba sai kin sanar da su komai ba,聽 kinsan yara da rik'o" tashi tayi ta share hawayenta,聽 ta nufa inda Yaran suke, tana shiga duk suka yi kanta,聽 k'okarin Murmushi take musu,聽 ta kalli Najwa,聽 tace "Ke Diyar Sada ce da Yesmin?" Kuka takeyi tana gyada kai,聽 Allahu Akbar cewar Mummy,聽 ta kalli Abdulmajeed tace "Kaga yanda Allah ke abunshi ko?聽 Ba tare da saninka ba,聽 ka kawo 'yaruwarka Gida, Shes your cousin" ba wannan yake son ji ba,聽 murya a taushashe yace "Mummy.." Mummy ta murmusa cike da karfin hali ta kalli Najwa tace "Zan iya magana dasu?" da sauri Najwa ta gyada kai ta mike ta fita tare da kullo musu dakin. Palor suka shiga inda Baba Abba yake,聽 Hajjo sai kallon Sada take tana murmushi jin dadi,聽 shima sai Murmushin suke,聽 Najwa ta shigo da Sallama,聽 Paapa yace "Umma ashe har kuen hadu da Jikarki" Umma ta mika ma Najwa hannu,聽 Najwa ta karasa gareta suka rungumi Juna,聽 tace "Wallahi ganina na farko da ita naji sonta na shiga na a hankali,聽 saidai rashin sani yafi dare duhu,聽 ashe jinin Sadana ne". Abba ya mika ma Najwa hannu itama,聽 ta bar jikin Hajjo ta karasa inda yake zaune yace "Kin san waye ni?" Murmushi tayi,聽 nan kuma ya bata rai yace "dama ta ya zaki san ko ni waye bayan,聽 Azzaluma bata bada daman Iyayenki su gaya miki kina da Kawu ba" Najwa ta dora kanta kan kafafunshi,聽 tace "hakanbe chanza komai ba,聽 yau na san matsayinka gareni amma ya min kama da na san ka tun asali, abunda yake da muhimmanci yanzu shine,聽 nasan kai waye,聽 nasan matsayinka a gurina,聽 kuma ba wanda zai iya dauke mana hakan kuma" hannu ya daura saman kanta yana shafawa a hankali yace "Allah ya miki Albarka Najwa,聽 tabbas ke diyar Yesmin ce,聽 kina hankali da hangen nesa" Maama tayi murmushi, nan suka fara firan yaushe gamo ba tare da sun sako ma Daddy zancen Mummy ba. ** Daya bayan daya take kallonsu,
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169