Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 59

Chapter 59

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ta kalleta da mamaki, Ya zaayi Najwa tace bata san Tuwo ba, ai har Ghanan sun san Tuwo, yanda da ta ga Najwan nayi ne ya sa ta zargin ko Najwa 'yar Ghana ce kuwa?, amma rana bata karya, "ban labarin k'asarku Ghana" inji Ziyada. Hinkim Gabanta ya buga, bata san komai da k'asar Ghana ba, kuma har yanzu bata farfado daga Yaudaran 'yan Nigeria ba, Generosity din Majeed da Ziyada ba zai sa ta yarda da su ba har ta bude mata sirrinta, inda inda ta kamayi, a tak'aice tace "Zan baki labari wata rana, yanzu dai muyi focusing kan Tuwo". Yanayin da tayi maganan yasa Ziyada zarginta, amma don dai bata da hujja ya sa ta kauda tunanin wani abu. Haka suka cigaba da Girki har sai da suka gama Tuwo da Miyan Egusi, kafin Najwa ta fita don bata son warin Kifin da Ziyada keyin Farfesun *Catfish *. *** Wani Fara'a taga Daddy nayi, baki har kunne, bakinta na rawa tace " Daddy, me ke saka farinciki?" galala ya kalleta, yace "Ji Maryam da wata magana, Umma nagani mana, har kya tambayeni me ke sani Farinciki? Ga abu a Zahiri?" kinsan yaushe rabon da na ganta? Yau da tace min ta yafe min, sai naji kamar an sauke min dutsen Uhudu a kai, Allah ya ma AbdulMajeed Albarka, yanda ya sadani da Mahaifiyata, ba zai taba tabewa ba da sunan Rabbi" Mamaki ya hana Mairo Magana sai dai uhm da tace. Haduwa sukayi gabaki daya a Dining Table, da k'yar Majeed ya samu Mummy ta fito, Daddy jiki sai rawa yakeyi, ya dauko Coolern Parpesun Kifi ya tura ma Hajjo Gabanta yace "Umma, kici" Murmushi ta mishi, mantuwa ya mance rabon da taci Abinci haka, abu kadan Daddy zaice "Umna kaza, Umma kaza" haushi kamar ya kashe Mummy, kowa na ta cin Abinci, banda Najwa da take ta juya cokali, ta zurfafa a nata tunanin, Maama, Paapa, tare suke cin Abinci, kewansu ta ke ji, ko wani hali suke ciki? Majeed na lura da ita yace "yadai Najwa? Ko in dafa miki Indomie?" Duk suka kalleshi da mamako, barin ma Nana da take ji kamar ta makureshi. Najwa ta Murmursa tace "Aa, ina iya ci" yace "Oya Eat, in ba za ki iya ci ba a dafa maki Indomie" ta soma dauke numfashi tana hadiye tuwon nan, don bata son Warin Kifin. Najwa ta fara tashi, tace ta k'oshi, Hajjo tace "ki kara mana 'yarJikata" Najwa tace "Nakoshi" Mairo ta tabe baki, Najwa ta mike ta koma daki, hannu ta daura a kai, hawaye suka fara sunturi, magana ta fara ma kanta da k'arfi, "Najwa Sada Abu, zama ya kawo ki Nigeria? Shin kina yin Abunda ya kawoki? Kin san halin da kika bar Maama a cikin kwanakin nan? Ke baki nemi Yayanki ba, ke ba ki nemi Maama kin sanar da ita hakin da kike ciki ba, duk da zata shiga damuwa atleast call her and tell her sje shouldnt worry about you, tell her you are Ok, Najwa how can you be so Stupid?" Sai ta fashe da Kuka tace "Maama i'm so sorry, ya zanyi? I dont know who to trust, bansan ta ya zance ma Majeed ya kira min ku ba, bayan i told him a different story, me zai faru in Asiri na ya tonu? Me zai faru in ya gane k'arya nake mai tun farko, k'ila zai koreni daga gidansu, ni kuma i wont take that risk, ba zan bashi chance din sanin wacece ni ba, dole in tashi da k'afafuwana, in yi abun da ya kawoni k'asar nan". Haka ta dinga surutai ita kadai dole fa ta fara fita neman Yayanta, amma ta ina?? Da Asuba bayan sun dawo daga Masallaci, dakin Hajjo suka nufa, tana zaune kan darduma Daddy da Majeed suka shigo da Sallama, sai da ta shafa Adduar da takeyi ta amsa Sallamarsu, daga gefe suka tsugunna, Majeed ya gaishe da ita yana tambayarta "ya kwanan bak'unta?" tace "Alhamdulilah" Najwa da ke kan gado ta gaishe su, Majeed ya mik'e yace "bari ya koma daki" sukayi Sallama ya wuce, ya bar Daddy nan, Najwa ta koma bacci, Daddy da Hajjo ko suka sha firarsu har gari ya waye. ****** Da sauri Mummy ta shigo dakin su Zaineema, tana kiran "Ziyada,Ziyada" Ziyada tafi to daga toilet da sauri tace "yadai Mummy?" da fara'arta tace "Yau Dan Deputy Governor zai zo wurinki, yanzu mukayi waya da Her Excellency" Ziyada ta daure fuska tace "Mummy ni wallahi ban son haka, donAllah kice kar yazo" Hajia Mairo ta hau lallashinta kan cewa ta rufa mata Asiri, ta shirya yanzu zai zo fa" tashi kawai tayi ta shige toilet, Mummy ta kalli Zaineema da take kwance tace "Zainee please talk her out" daga Gira tayi alamun "OK". * "Ziyada meyasa kikeyin haka?" ba gwara miki Auren ba? Ni yanzu da nake zaune a nan kin san yanda nakeji? Ji nake kamar in koma Kaduna, ko Khalid zai wulakantani ba zanyi fushi ba saboda ina son Mijina, kuma Aure shine rufin Asirin Mace, ki saurareshi in yazo please, dan Deputy Governor ne fa, yanda muke shiga one problem or the other, ki ka aureshi ai mun warke, Mummy ta bar shan wahala, ke ma zaki cigaba da School dinki a Base ba sai an saki wani BUK Ko NW ba, think about it". Ziyada ta kalli yayarta ta watsar, kamar ba zatayi magana ba chan tace "Auren Jari kuke so inyi kenan,hmm, zan saurareshi ne kawai don mu fahinci juna amma in be mun ba, Allah ya sa dan Shugaban K'asa ne, ba zan aureshi ba, one thing is for sure, ba zan taba auren wanda bana so ba" ta tashi ta wuce dakinsu Hajjo". *** 3:00pm Jikin Mairo 6ari yakeyi ganin sha tara ta arzikin da ake ta shigowa da su, da kanta ta shigo da Amjad har Parlor, k'amshin shi ya kaure Parlon gabaki daya,Mairo kamar ta mai sujadda takeji, tace "barin turo maka Ziyadan ko?" yace "Okay, Mummy" Mairo ta shiga ciki, Zeenat ya yafito da hannunshi, tana karairaya ta matso, sai yaji ta burgeshi, yace "whats your name?" tace "Zinatu Abba Abu" ya dinga mata tambayoyi tana bashi amsa, ya ciro bundle din 500 yace ta siya chocholates, ta karba tace "thanks" har ta juya zata shiga ciki ta juyo ta kalleshi, tace "i hope you marry my Sister Ziyada" ya murmusa yace "I surely will" ta sa kai ta wuce ciki. Fama take tayi da Ziyada kan ta fita su gaisa, ta k'i, Mummy bata da wani choice da ya wuce ta rok'i Hajjo ta roketa ta fita, tace "Hajjo, kice mata taje bakonta na jiranta, ba dadi a barshi, gashi dan babban gida, be saba jira ba" Hajjo tace "yau ga tsiyan banza, ina aka ta6a gudun masoyi? Maza ki tashi ki tafi ko in sa6a miki, haka akeyi?" Chan kuma sai ta hau lallashinta tace "So kike naje na miki sinacin(snatching)? Ina laifin wanda yace yana sonka? Gaisuwa ne, ba zai rage miki komai ba" ta turo baki tace "Mummy kin gaya ma YaMaji?" Mairo tayi karya tace "ai abokinshi ne, shi ma ya mai kwatancen gidan" Ziyada ta mike ta ja hannun Najwa wai ta

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});