Chapter 166
Chapter 166
wasu abubuwa masu wuyar fassaruwa.. A KANO Gidan Daddy Tarasu yayi gabaki daya a parlo; "Maryam, Ainarh, ina mik'a godia ta musamman gareku da kuka nuna min So da Kauna, Maryam kece babba, ki sani ina sonki kamar yanda nake son Aynarh, dukkanku matana nane, ba zan yarda da daya taci mutunci ko zarafin daya ba, ina so ku hada kanku, ku zaman tsintsinya madaurinki daya, bana son ku dauki maganganun mutane ku tada min hankali, Ainar'u, Maryam matatace uwar 'yayana, bazan dauki ki rainata ba ko ki ci mata fuska, tabbas in na kama dayanku da wani laifi zakuga fushina, mu taru mu zauna da juna zuciya daya donAllah, DonAllah ina bukkatar hadin kanku. Mummy tace "Sweet Daddyn Yara, InshaAllah ba zakaji wata matsala daga kaina ba, da yardan Ubangiji" yace "Nagode Maryama ta Abba" murmushi tayi, Hajia Aynarh yace "Nima InshaAllah zaka sameni a me muku biyayya, ba zakaji komai nima daga wurina ba, Allah ya bamu zaman lafiya" suka amsa da Amin yace "Nagode Aynarta, sai maganar kwana, Maryam ya kika gani?" tace "ai kawia kamar yanda aka saba yi a ko wane gida, kwana bibbiyu" ya kalli Aunty Aynarh tace "hakan yayi, Allah ya hada kawunan mu" suka amsa da Amin. Daddy ya mike yace "bari yaje Gidan Hajjo in dawo" mik'ewa sukayi suka rashi har gaban Gida inda Drivern shi ke jiranshi suka mai adduan dawowa lafia, ya shiga motarshi cikin jin dadi, suka koma suna dan fira abun gwanin ban shaawa. **** Zaune suke gaban Hajjo, Sada yace "Kiyi Hakuri Umma, ba zaiyiwu ki zauna ke kadai a cikin gidan nan ba, saboda halin rayuwa" tace "Sada nikam ku barni a nan, bana so naje kuna zaune da matayenku na zame muku dawainiya, balle na shiga tsakaninku da matayenku" Daddy yace "Haba Umma, ta ina zaki zaman mana dawainiya? Kina mahaifiyarmu, Umma abunda ya faru da ba zai sake faruwa ba da yardan Allah" ta danyi shiru tace "ni dama wata kuka samo ta dinga tayani zama , ko kuma dayan dakin nan a sa yan haya Mata da Miji, tunda dai zaman ni kadai din ne bakwa so" Daddy yace "aa Umma, nidai zuwa nayi na tafi da ke, kuma kar kice aa, nan kuma a sa 'yan hayan, ki dinga karban kudin hayanki" da kyar suka shawo hankalinta har ta yarda. Komawa sukayi Gidan Daddy, Daki kuda da nashi ya bata, ya kuma jama matayenshi kunne kan mahaifiyarshi. A B U J A Gidan Abdulmajeed Shigowa yayi dakin inda take zaune, ya yaye mayafin kanta, ya dago fuskarta suka k'urawa juna ido, murmushi suka sakar ma junansu yace "taso muje" ba musu ta sauko daga kan Gadon, hannunta ya rik'e ya sauko da ita daga Kan Gadon, janta yayi, ya dinga nuna mata daki daki, da kitchen, ya gabatar da masu aikinta guda biyu, da haliey er niger, da wata bilki, su ka zube kasa suna kwasan gaisuwa, haka yace "kuna iya komawa dakinku sai da safe" a ladabce suka musu sallama suka tafi baya inda dakinsu yake. Abdulmajeed ya kalli Ziyada yace "PureHeart, ina jin yunwa" ta kalleshi tace "barin dafa maka wani abu" hanyar kitchen ta nufa yayi saurin kamo hannunta ya gyada mata kai ya jawota ta fado k'irjinshi ya matseta yace "wa ya ce miki Amare na shiga kitchen?" turo baki tayi tace "but you are hungry" jawota yayi yace "zo muje" ba gardama ta bishi daki, mayafin da ya aje ya sa mata, ya ja ta ya fita, mukullinshi ya dauko na daya daga cikin motocinshi, hannunshi rike da nata ya jata suka fita daga gidan, ya bude mata mota ta shiga yayi horn maigadi ya bude musu suka fita. Abuja ba bak'on garin Abdulmajeed bane, a nan yayi samartakanshi, KFC ya nufa dasu, Pizza suka ci da kaza, suka sha drink, kafin tace "Muyi ma su Bhaiyy take away" Abdulmajeed ya daga kai sama yace "da sukaci dadin su sun tuna da ke?" shagwabe fuska tayi tace "haba Jaan" yace "OK Ok" nan ya bada order aka kawo musu cikin wasu lokkutta suka karba suka koma Gida, har isha'i suna hanya, suna isa Maitama me makon su shiga gidansu sai suka shiga na Zaid, Suna Parlo rungume da juna, suka shiga da Sallama, Ziyada zata tashi Zaid ya matsota ya girgiza mata kai, maskewa tayi suka karaso inda suke, Najwa tace "Bhaiyy, we bought you Pizza and chicken" Zaid yace "Awwwn Thanks Baby, mungode though yanzu muka ci dinner, amma zamuci ko da safe sai muyi microwaving" Abdulmajeed yace "Kin gani? I told you" Zaid yace "Mallam munce mungode, dama nasan baby ta saka siyo mana" Ziyada tace "ni wallahi ina jin marmarin pizza" Zaid ya bude baki yace "MyForever yanzu fa kika gama cin Abinci har kina cewa cikinki kamar ya fashe" Ziyaa ta sake gyara kwa ciyarta jikinshi tace "Now i want to eat "Abdulmajeed ya kalli Ziyada yace "Zuzu baki da kunya ko? Kina ganina kin tsaya jikin Mijinki ko? Kina ta shishige mai! " kunya ya bata ta rufe fuskanta cikin k'irjin Zaid tace "YaMaji" Zaid yace "A'a A'a, ba zaka zo Gidana ka takura min ba, Baby ja Mijinki ku tafi mungode, byebye" Najwa ta turo baki tace "Bhaiy niko?" Zaid yace "Baby baki ga zai takura ma Ziyaa ba" Abdulmajeed ya jawo hannunta tare da cewa "muje my forever" Zaid yace "pizxa din fa?" Abdulmajeed be juyo ba yace "je ka siyo mata" da sauri Zaid ya tashi ya sha gabansu da sauri yace "Please big bro, ka bamu, Zuzun ka fa zataci bani ba" Abdulmajeed ya tabe baki jin yanda ya fadi zuzu kamar wata zazu ya mik'a mai package din yace"Zuzu ake cewa" Zaid yayi dariya daga chan Ziyada tace "Goodnight YaMaji and Najwa" Majeed yace "Dont talk to us" daidai k'ofa Zaid yace "sai munzo da safe" Abdulmajeed yace "kar na ganku a gidana" sukayi daria gabaki daya ya ja matarshi suka wuce nasu gidan. Suna isa Gida Najwa ta fada toilet, shima dayan dakin ya shiga ya watsa ruwa, sai gashi ya fito cikin farar jallabiya, itama Alwala tayi har tayi Sallah, ya shigo da sallama, sanye ya ganta cikin Night gown doguwar riga Ja, ta mai kyau, komai indai nata ne na mishi kyau, yace "PureHeart, kinyi sallah?" tace "eh nayi" yace "oya taso mu k'ara wani" ba gardama ta tashi ta matso kusa dashi, ya tada musu sallah, rakaa biyu sukayi, Abdulmajeed ya dade yana musu addua da larabci da kuma hausa, har suka shafa, tambayoyin Addini ya fara mata, nan ya fuskanci Najwa ta na da Karatun K'urani duk da ba hadda ba, amma tana da rauni wurin Fiqh da sauran litattafai, though dai ta karanto mai yanda akw wanka haila, ta kuma san cewa duk wanka iri daya ne, niyya kawai ya bambanta, gyara ya mata akan tambayoyin da bata san amsarsu ba, ya kuma ce mata kar taji kunya yana tare da ita, ta tambayeshi duk abunda ya shige mata duhu, kuma kafin lokacin da zata zana WAEC zai shigar da ita wani Islamiyyan Matan Aure wanda akeyi Lahadi zuwa Laraba da safe 9-1, in lokacin shiga Makaranta yayi sai ta dawo na yamma ko asabar da lahadi, Godia ta mai
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169