Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 48

Chapter 48

Adade Ana Yi Book 1 Complete Hausa Novel 1,208 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Aptitude test din, InshaAllah akwai nasara, don komai ya tafi daidai,akwai wani dan Nigeria a cikin Manyan, tunda ya ganni yake ta kyautata mun, yace lafiya lau zai min hanya, zasu neme mu sukace" Daddy yace "Allah ya sa rabo ne" duk suka amsa da "Amin" duk yanda zaiyi yayi dodging maganan Najwa sai da yayi, be bari sun sako zancenta ba balle Mummy ta burkice masu, hakan suka gama da cin Abincinsu,suna fira jefi jefi. Nana taji wayar ta na ringing, da sauri ta tashi tayi daki da gudu, da mamaki Majeed ya bita da ido, k'arfe 11 fa wake kiranta a daren nan?. PH Ng Kasa sukuni yayi, fargabanshi daya, a yi employing Majeed, in har Majeed ya samu Aiki ai Plan dinshi zai ruguje, ba zaiyi acheiving komai ba, all his efforts will go in vain, ba zai bari hakan ya faru ba,Majiyanshi ta shaida mai, Majeed ya duro Nigeria,amma abunda be sani ba, meyi matsayin Majeed a Hilal Investments, yana kuma so ya sani, Mutum daya zai fayyace mai biri har wutsiya, ya duba Agogon wayanshi, k'arfe 11:10 na dare be damu me zai je ya dawo ba, ya latso Numbern Nana Nakowa. Da tsaki ta dau wayan "Hello, meyasa kake kirana da daren nan? Bashi kake bina?" Murmushi Zaid yayi, yace "Mijinki ya dawo,so howfar?" tsaki tayi tace "donAllah ka daina bibiyata, you wont hear a thing from me" Zaid ya dara yace "Is that so?" hakan da yace Nana ta gano abubuwa cike da "is that so?"din, sai ta tsorata da lamarin mutumin nan, kar fa ya tona mata asiri, da sauri ta kwashe duk abunda Majeed ya sanar dasu Yanzu. Zaid yace "Good Girl, sai na sake nemanki" da sauri Nana tace "kayi wa Allah kar ka sake kirana" tuni Zaid ya kashe wayan. Daidai da shigowan Majeed, lokaci daya ta shiga taitayinta, Majeed yace "Wa ke kiranki da daren nan?" da sauri tace "Mom ce" yanda tayi maganan ta san bai yadda ba, amma tayi saurin isa gareshi don mantar dashi wani tunanin. Washegari. Mummy da kanta ta shiga kitchen ta hada breakfast, Tea and Bread ne da K'wai, lallai rayuwa ya chanza musu, da breakfast dinsu abun kallo ne, masu aiki sai suyi mus kalaci kala kala, amma yanzu da chanjin yanayi yazo, Tea Bread and Egg kawai zasuci, ba kuma masu Aikin, itace zatayi dole, indai zasu jira Nana ta musu breakfast sai dai su yini da yunwa, bata tunanin ko ruwan Zafi Nana ta iya dafawa, ita kuma bata yarda ta bar yaranta da yunwa ba. Fitowan Majeed kawai sukeyi suyi Karin kumallo, yana fitowa yayi dining din tare da gaishesu duka "Ina kwananku" sam Majeed be da girman kai, har dan karami yana iya gaidashi, har ya zauna kuma kamar an tsikareshi ya tashi, duk suka bishi da ido, dakin Ziyada ya nufa, ya k'wankwasa tare da Sallama, Najwa ta amsa tare da bude mai, Murmushi suka sakar ma Juna, kallo daya ya mata ya san ta sha kuka Daren jiya, don fuskarta tayi ja, idonta yayi luhuluhu, gaishe shi tayi, ya amsa da murmushi yace "muje muyi breakfast ko" murya a dashe tace "Your Mummy" ya murmusa yace "Bakomi, muje" kanta a kasa ta bi bayanshi har gaban kowa a dining table. A hankali tace "Ina kwananku?" Daddy kadai ya amsa,Majeed be damu ba ya ja mata kujera yace "sit" zama tayi, ya dauko Mug ya hada mata Tea mai kauri, ya ajiye gabanta, zai dauko mata egg a cooler Mairo tayi daurin cewa "saura daya, kuma naka ne" murmusawa yayi yace "let her have it then" Mummy ranta bace, idon Nana kamar ya fado saboda harara, cikin natsuwa Najwa ke shan Shayin nan da kwai tana hadawa da biredi har taji muryan Mummy na cewa "Najwa, zo ki kara min Ruwan Zafin nan" zata tashi da sauri Majeed yace "barin kara mata" Mummy tace "Majeed". Najwa ta mai alamun ya bari, zata zuba mata, tashi tayi ta dauki flask din dake kusa da ita ta k'arasa gun da Mummy ke zaune. Bude flask din tayi ta fara zubawa a Mug din dake hannun Mummy a hankali don gudun kar ta k'onata da ruwan don akwai zafi sosai, kawai Mummy sai sakin Kofin tayi k'asa, kofi be dire ko ina ba sai kan kafar Najwa, wani Ihu Najwa ta saki da k'arfi tare da zubewa k'asa sumammiya, Majeed be san lokacin da yayi sauri ya dauketa daga wurin ba, kuka takeyi Sosai, Kofi daya na ruwan zafi ya zube a k'afarta, Daddy yace " Majeed, k'una ne sosai, ka kaita Asibiti" Daukanta Majeed yayi tsam a jikinshi ya fita da ita, da sauri ya dawo daukan Key, nan ne yakejin Daddy nace ma Mummy "Don me zatayi haka? Ya ga lokacin da ta sake ma Najwa Cup a k'afa kuma da gangan" kallon Mummy kawai Majeed yayi cike da 6acin rai, har Mummy taji gabanta ya fadi, amma don bai da lokaci ya sa kai ya fita. Nana cikin 6acin rai tace "Mummy kina kallon yanda yake rawan jiki kan karuwan nan ko? Mummy har daukanta yayi fa" Daddy ya ji takaici, ya tashi ya shige Daki, Mummy tace "Daughter inlaw barni da shi, har ita shegiyar yarinyar, ni na san yanda zanyi da ita, da kanta zata rarrafa ta koma inda ta fito don ubanta, ku dai trust me and keep watching" Nana ta jinjina kai, Zaineema ta ta6e baki tace "kila bata barshi haka ba, yanda yakeyi mata akwai ayar tambaya" Mummy tace "Aiko da bak'ar Ja6a take tsafi sai ta bar gidan nan, mu dai je zuwa". INDIA Kukan da Maama keyi har ya fara ba Paapa tsoro, shima dai yayi kukan don hankalin shi ya gama tashi, babu yanda zasuyo, tun jiya suke tsumayin kiran Najwa amma shiru bata ba alamunta, "is she Ok?"Tambaya dubu da Maama ke tama Paapa kenan, be da amsan da zai gaya mata, be da halin sanin ya Najwa take? Sun kira number wayarta ya kai so nawa dukda suna da tabbacin cewa number ba zai shiga ba amma basu daina dialing numbern ba. "Najwa ta salwanta kamar yanda Zaid ya salwanta, shikenan ni Yesmin tawa ta k'are, ya zanyi Papi? First it was Zaid and now Najwa? Ya Illahi, i cant take it" sai ta fashe da kuka. Pappa sai ya rungumeta, yasan be da bakin lallashinta, shima hankalinshi tashe yake rashin kiran da Najwa batayi ba, Ubangiji Allah yasa tana lafiya, Allah ya sa tana hannu nagari, da ya samu k'arfin guiwa, sai ya hau lallashinta da cewa "Yesmeenah, kar ki tada hankalinki please, yana iya yiwuwa cewa Ta isa, ko wayarta ba chaji, ko kuma bata siya Simcard ba, maybe shes settling, donAllah ki kwantar da hankalinki, she is fine da izinin Allah". Ta tsagaita kukan tace " amma tun Jiya ta tabbatar mana zata kiramu,me ya hanata in komai daidai ne, da ta na Dubai ai da wani number ta kiramu? Meyasa sai a Nigeria ne ba zata kiramu ba? yanzu karfe 3 fa anan, gari ai ya waye a chan, ina jin Tsoro Papi". Shima ya san gaskia ta fada, addua kawai yakeyi a zuciyanshi. PH ng Wani farinciki ya lullube zuciyan Zaid

Table of Contents

Chapters

169 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});