Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 96

Chapter 96

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

taqi barin kowa ya shigo mata hakama ta kashe wayarta hakama jamaar bikin basusan shaanin da ake cikinsaba hidima kawai Ake Anny kaman zata tashi sama sbd farin ciki. Yau ranar aurenta da Ammar amma ayau din zata rasa farin cikin zuciyarta har abada dan haka zuciyarta take cikin wani irin yanayi na sanyi da rashin kuzari ko kadan dan hakanne ta kasa barin kowa ya ganta har lokacin daurin auren yayi. Cikin shegun motocin dake Zaaden masu tsadar gaske da tarin securities su Dad suka fito zuwa daurin auren harda Daddy Mahmoud wanda yake cikin wasu shegun kaya masu tsadar gaske da sandarsa dayake takawa ahankali dan ya fara takawa. Kowannensu asalin dukiyace a jikinsu tin daga manyan kayan dake jikinsu zuwa agogayensu da shoes Luxuries tako ina kawai. Koda suka isa masallacin da zaa dauka gabaki daya anguwar koina securities da jamian tsaro an cika. Su Alh saad already sun iso suma dan haka AZIZ din ake jira wanda very late ya iso. A cikin wata black RR ya iso gurin wadda ta saka aka san da shine din ya iso. Sayd ne ya fara fitowa da fahad wanda ya baifi mintina arbain da sauka Nigeria dinba. #MAMUH #TWO PSYCHOS #CRAZY Lovers #limbas #zaadens ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 mamuhgee A DUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 58 Dad da Maheer dake jin matsuwar a daura auren suna jin sanarwan isowansa ajiyar zuciya suka sauke a tare cikin sirri sunajin nauyin kirjinsu na raguwa sbd maganace kadai basuyi da junansu ba amma babu wanda babu shakkar Zuwan AZIZ LIMBA a zuciyarsa sbd a yanda yake baa gane alkiblansa zai iya qin zuwa ko cewa bai karba aurenba wanda a daidai wannan lokacin idan yayi hakan ayau sun gama saukowa daga zaadens a idon mutane sun koma dezaans kila dan haka duk murmushi da farin cikin dayake bayyane a fuskokinsu fargaba da rashin nutsuwa ne a fuskokinsu saida sukaji isowansa suka saukin abinda ya toshe kirjinsu. Fitowa yayi mota sanye da wani black tsadaddiyar luxury cashmere datai masa wani irin kyau da hula a kansa qamshinsa kadai me kirari ya shaqa take ya sauya kirarinsa yana qarawa da me qamshin alkhairi da babu irinsa. Securities ne suke sake bawa gurin tsaro yana wucewa kai tsaye ciki Sayd na gefensa da Securities a bayansu sai fahad dayake gabansu ya basa kariya ta gaban. Suna shiga masallacin take aka fara kokarim daura auren sbd ana kokarin gota lokacin da akace. Dakatar daurin auren AZIZ din yayi lokacin da yake kokarin qarasowa har gurinsu Baba alhassan dake kokarin gabatar da komai. Wani irin kallo Maheer ya dago da sauri yanawa AZIZ din zuciyarsa na bugawa da karfi da kuma mamakin menene. Dad kuwa numfashi ya sauke ahankali yana dan lumshe idanuwansa yana jiran jin abinda AZIZ zai fada wanda zai iya sakasa samun Mummunan shock a gurin komaima zai iya faruwa dan haka kasa dagowa tayi yana jiran jin wani abin. Maheer kuwa kafe AZIZ din yayi da ido yana jiran abinda zai fada sedai idanuwansa na bayyanarda sanyinsa da tsinkewansa sosai tareda qasqantar da akai akan kada komai ya samu auren farin cikin Jannah. AZIZ saukar da idanuwansa yayi akan Dad da sadakarwansa take a bayyane cikin jiran abinda zai biyo baya, Maheer kuwa tamkar magiya ce a tsakiyar idanuwansa dake kokarin sauyawa ammma yana hana hakan bayyana. Sauke nutsatsiyar numfashi AZIZ din yayi yana samun nutsuwa daga tashin hankalin daya gansu a cikinsa batareda sun fada ko nunawaba shi ya hango sarewa da magiyar koma me zaiyi kada ya fasa auren a wannan lokacin. Bazai fara aurenba sbd shima yanada reputation dayake son karewa kawai tashin hankalinsu da tsoronsu yakeson gani shiyasa dan haka kallansu baba alhassan yayi tareda sake wani Kyakkyawar murmushi daya saka kwarjinsa cike gurin sosai yace "Bismillah Baba daman zaunawa nakeson nayi sbd na karbi igiyoyin aurena da kyau" Dariya aka sake cikeda mamakin rahar tasa sbd abace da bayayi. Daurin auren aka fara su Dad na sauke ajiyar zuciya zufa na dan tsinko masa yana tinanin babu wanda ya isa yayi musu hakan a rayuwa sai wannan me isar da zafin kan amma zasu daidaitasa ne idan suka gama samun abinda sukeso. An daura Auren na AZIZ AY LIMBA da JANNAH ZAADEN akan sadaki dubu dari uku laqadan ba ajalan ba, a bisa koyarwan maaiki, AZIZ LIMBA a yanzu shine me cikakkiyar iko kowace iri ce ta rayuwar jannah Zad.. Ajiyan zuciya da numfashi me dumi suka sauke dukkaninsu take aka fara adduar Allah ya sanya alkhairi ana tayasu murna ta koina sbd aure dai y dauru an daurasa. Baba alhassan da Alh saad har cikin ransu suke jin wani irin farin ciki da nutsuwar AZIZ din yayi Aure sbd ya dauki lokaci sosai kafin yayi auren a lokacin da basu saka rai ba dan haka kudi sosai suke fitarwa suna rabawa. DZad ma farin cikin ne me yawan gaske a ransa da kan fuskansa dan haka ya saki fuska sosai cikeda farin ciki yana amsa addua tareda godia ga manyan baqinsu manya da suka samu halartar daurin auren. LIMBA dinma mutane yake gaisawa dasu sosai sedai ba wani sakewa da zallan bayyanarda farin ciki kaman familyn zaadens da nasa. Sayd kuwa bakin Aljihu ya bude kaman bai taba sanin zafin kudi ba yace aje a rabawa maroqan dake can waje sbd karfin securities dake gurin bai basu damar shigowa ba kusa ko kadan sbd manyan mutanen da suke riqe da qasar kusan duk suna gurin shiyasa tsananin tsaron yai mugun yawa. Dayake Saturday ce daga can bayan manyan baqinsu sun rage sosai duk sun wuce suma motocinsu suka fada tareda securities nasu suka baro zuwa gida zuwa lokacin Time na sallah yayi dan haka Masallaci suka fara tsayawa dukkaninsu da tarin securities sukai Sallan Azahar kafin Dzad ya roki su baba Alhassan din sosai suka nufa Zaadens. Motocin AZIZ da securities dinsa dauke hanya sukai sukam zuwa gida. Maheer ne ya lura da hakan ya sanarwa dad. Dad baba alhassan yayiwa magana sai gashi ya kira AZIZ din yace ya dawo. Sbd kaunar da Baba Alhassan yayiwa Ummitah da kasancewansa mahaifi ga Sayd ya saka baya taba tsallake umarninsa da maganarsa sbd shine wanda ya zama Uba nagari mai kare mutunci da gatan Ummitah a lokacinda baya nan shiyasa matsayinsa a ransa yakeda mahimmanci. Ajiyan zuciya ya sauke tareda dago idanuwansa da sukai wani irin laushi suna bada sexy vibe ya kalli Sayd da ido yai masa alaman su juya. Juya motar sukai securities ma juyowa sukai aka nufi zaadens din. *******Tinda Maheer ya kira ya sanarwa Anny an daura auren wata farin cikin data sake rufeta dakin Jannah din ta nufa ta bude kai tsaye ta shiga fuskanta cikeda farin ciki da murna. Zaune jannah din take bakin gado daga ita sai towel zata shiga wanka sbd ta samu karfin jikinta ya dawo sosai wayarta take kalla tanason kunnawa sbd tasan Ammar yana can yana kiranta coz by now ta riga ta zama matarsa burinsu ya cika dagashi din har ita amma kuma batajin farin ciki na shigarta kaman

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});