Chapter 44
Chapter 44
dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ************* Shiru yayi yana gama sauroron bayaninta da bai gane inda ya nufa kafin ya sauke ajiyar zuciya ahankali ya bude baki da nutsuwa sautinsa na sanyaya yace "Mama meya faru? Me yake faruwa? Kukan dayafi na baya ratsa zuciya takeyi sosai tana kasa bude idanuwanta kaman yana gabanta tana breaking tace "Mun rasata gurin haihuwa...... Wani irin Numfashin daya saka maman kasa qarasawa ya sauke da wani irin sauti me tsananin nutsuwar son fahimtar abinda ya kasa fahimta yace "Ita Ummitan??? Kasa amsawa tayi sbd kukan dayaci karfinta mara sauti. Dif taji yaji kashe wayar batareda yace komaiba. Wani mummunan jiri ne ya dibesa kafafunsa suka sare da karfi gwiwowinsa suka daki qasa da karfi wayar hannunsa na faduwa qasa. Rawa hannuwansa suka dauka ya miqasu da sauri yana lalubar wayar hannunsa data fadi sbd ganinsa dayake kokarin daukewa da jinsa dab dif yake jin. Yanda hannuwansa ke rawa sosai yasaka ya kasa samun inda wayar take duk da tana gabansa sam baya gani. Kokarin kasa bugawa zuciyarsa keyi amma ya kasa barin hakan, Hannuwansa ya saka ya murza idanuwansa da karfin daya kusan raunana kansa kafin ganinsa kadan ya dawo ya duba wayar da sauri ya dauka hannuwansa na tsananta rawar datake kokarin hana wayar tsayawa hannunsa. Daqyar ya iya gano sunan Alh saad sbd rashin ganin da yake sake rufe idanuwansa kwata kwata. Ringing din da wayar keyi duk daya tafiya yake da numfashinsa dayake fara sarkewa yana suffocating. Alh saad cikin nutsuwa ya dauki wayar tareda sallama cikin mutuwar jiki sbd duk lokacinda Ko sunan ABDULAZIZ din yagani jikinsa ke mutuwa. "Ummitah ta haihu?? Meya sameta? Tana ina? Inason magana da ita,No i want to See her on a Videocall, Meyake faruwa, Why are you quite? Meyasa mama ke kuka? Ina Ummitah. Say something.......... Alh Saad bai zubarda hawaye a rasuwar Ummitah ba amma take yaji idanuwansa na kokarin cikowa da hawayen dake girgiza jarumtarsa da manyancinsa sbd yanda Yana jiyo wani irin mummunan breaking da ABDULAZIZ ke kokarin a muryansa, Gabaki daya tamboyinsa baya hayyacinsa yake jehosu babu abinda yakeson ji bayan amsa daya. Acan bangaren cikin sautin daya tabbatarwa da Alh saad jikin ABDULAZIZ din yai tsananin sanyi da wata qasqantacciyar murya yace "Ta haihu? Is she okay? I really want to talk to her, Am coming back tomorrow amma i cant without hearing from her, Please, Please......a cikin wani irin mummunan sauti me tsananin sanyi da rashin kuzari ko kadan ya ringa maimaita pls dinsa data saka Alh saad karasa karyewa ya sunkuyar da kansa yana shanye hawayensa ya bude baki shima a sanyaye cikin tsananin rashin kuzari yace "ABDULAZIZ karka manta Duk mai zai dandana mutuwa, Ka rasa iyayenka ka samu dangana a yanzu ma zaka dangana ne sbd Allah ya riga ya karbeta sbd lokacinta ne yayi, Abinda ta haifa tananan Lafiya kalau ita kam sedai Mu bita da Add..... Dif yaji wayar batareda ya qarasa maganar dayake ba, Daga wayar yayi ya kalla yaga tabbas ta yanke, Saka kiransa yayi da sauri yana miqewa daga zaunen dayake. Ringing wayar takeyi harta yanke baa dagaba Sake saka kiran yayi yana fatan ya dauka sedai harta kuma yankewa baa dagaba. Cigaba yayi da kiran kaman mahaukaci shima yana fatar a daga amma baa daga dinba karshe ma shiru ta dena shiga kwata kwata. Damuwa yaji duk ta cikasa sbd baisan irin damuwar da ABDULAZIZ din zai shigaba gashi bai tsaya sauraransaba bare ya kwantar masa da hankali duk da yasan babu abinda zai kwantar masa hankali a yanzu idan ba addua zasu duqufa yi masa ba. Gaba daya zuciyarsa kasa nutsuwa tayi yaji hankalinsa yana kasa kwanciya dan haka ya dauki wayarsa ya kira Sayyid Wanda aka siyawa sabuwar babbar waya dal yana dauka Yace "Sayyid Kunyi magana ne da ABDULAZIZ? Numfashi Sayyid ya sauke ahankali kafin yace "Yayi magana da mama dazu sedai basu gamaba ya kashe tace" Numfashi Alh saad ya dauke yana sake shiga damuwa yace "Inata kiransa baa dauka, Waye ya sanar dashi?? Cikowa idanuwan Sayyid sukai da hawaye masu zafi yana kallan Babyn datake rungume jikinsa tayi bacci a sanyaye yace "Babyn Ummitansa ce ta sanar dashi da kanta ta iso duniya...... qarasa maganar yayi hawayensa na sauka akan gefen fuskanta har saida ta dan motsa kadan. Shiru Alh Saad yayi yana sake shiga damuwa da rashin nutsuwar zuciya yace "Kukanta ya sanar dashi an haihu kenan?? Kasa magana Sayyid yayi sai daga baya yace "Eh" "Sayyid kuyita kiransa a samu wani yayi magana dashi pls kaji" "Ok insha Allah" Sayyid ya fada a sanyaye. Kashe wayar Alh saad yayi take Sayyid din ya saka kiransa sedai ma ko tafiya batayi yana saka kiran kiran yake yankewa da kansa. Ringa saka kiran yayi ba kakkautawa amma babu alamar ma kiran zai tafi. Fitowa yayi ya bawa Fiddausi babyn ta goyata shi kuma ya fita yanata sake kiran Hamman zuciyarsa na tsananin jin son magana dashi sbd tinda Akai rasuwar haryanzu bakinsa da nasa bai haduba bayan yana buqatan jin muryan Hamman ko zai samu Sassaucin rashin Jinin Hamman da yayi. Mama ya dawo ya sanarwa Baa samun ABDULAZIZ din dan haka itama ta dauko wayarta kowannensu yanata kira amma ba saa. Har dare suna kiransa akai akai amma sam babu sauyi. Da daddare mama da kanta ta shirya babyn a cikin kayan sanyi masu tsada da kyau ta kwantar da ita gefenta tareda Zuba mata idanuwanta tana tina ranar farkon haduwarta da Fatima Asalin mahaifiyarsu ABDULAZIZ din wanda tin daga lokacin kauna me karfi da tsafta a tsakaninsu. Fatima ta tafi tabarta, Inna ma ta tafi tabarta, Ummitah ta tafi tabarsu itama tabar musu 'ya kaman yanda Fatima ta tafi tabar musu Ummitan tana qarama, A yanzu batasan yaya zatai da ABDULAZIZ datasan duniyarsa ta rushe gabaki dayanta, Yaushe zai samu farin Zamowa ahali daya daya rage a zuriar fatima, A yanzuma zai sadaukar rayuwarsa ne gurin kulawa da tattali tareda ingata rayuwar 'yar da Ummitah tabar masa, Yaushe zai samu rayuwar farin ciki da walwala kaman kowa?? A yanzu basusan halinda yake cikiba a can qasar dayake daya samu wannan mummunan labarin. Hawaye ne sike gangaro mata ahankali ta gefen ido suna sauka akan pillon da kanta yake kai batareda ta dauke kallanta daga kan babyn wanda itama Sunan Fatimar ne sunanta sbd Shine Sunan da ABDULAZIZ yakeso fiyeda kowane suna kuma shine sunan dayace zaa sakawa Babyn daman idan an haifeta sbd Ummansa Fatima ce hakama Ummitansa Fatima ce dan haka a yanzu ma ga wata fatimar ya samu wadda tasan zai iya bada rayuwarsa akanta itama. Sayyid kwana yayi yana kiran Hamman sbd gaba daya yaji shima bayajin nutsuwa tinda baya tareda su yasan yana can cikin mawuyacin mummunan halin dayafi duk wanda suka shiga baida wanda zai rungumesa ya rarrashesa bare quncin rasuwar Ummitah yana ninkuwa ne sbd ko gawarta bai samu gani ba bare janazah dinta wanda har abada bazai dena jin wannan radadinba a zuciyarsaba kuwa. Shi kansa Alh Saad akai akai ya ringa sake kiran
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163