Chapter 72
Chapter 72
mugun gudu taga jini a tissue koina.... Ihu ta kurma wanda ya saka mama fitowa da sauri Falaq data mugun firgita ma bayan maman ta biyo tana roqe rigar maman sbd tsoro suka nufo office din. Da gudu Fiddausi ta kwaso tissues din da hannunta a rikice ta nufo su maman tana nuna mata jinin dayake jiki sosai bakinta na rawa tace "Sir LIMBA ne Sayd ya fita dashi jini yana fita jikinsa sosai baya numfashi kaman ba rai a jikins...... Bata qarasa ba Falaq dake bayan mama cikin tsoro ta fito tana kallan hannun Fiddausin muryanta na rawa sa sauri tace "Daddyna?? Meya samesa? Meya faru dashi?? Kikace ya mutu....?????? Bata qarasa ba ta kirjinta yayi mummunan bugawan data yanke musu jiki a gurin tai collapsing. Sabon tashin hankali suka shiga wanda ya saka mama duk rudewa tana cewa "Uban waye yace ki kafa a gabanta ne Fiddausi" Daukanta Fiddausi tayi da duka karfinta tana nufar cikin gida da ita mama na bin bayansu tana kwalawa Nena kiran ta kawo musu ruwa da sauri. A palo suka kwantar da ita nena ta kawo ruwa da sauri suka zuba mata amma sam ba alamar zata tashi hankali tashe suka dauketa zuwa asibiti mama nata kiran Sayd sedai sam baya dagawa sbd baima san tana kiranba sbd koda ya isa asibiti AZIZ ya zubarda jini sosai dan haka take aka karbesa da gaggawa akai ciki dashi sbd shock ne da attack daci uban wanda ya shiga ko lokacin da ya samu labarin rasuwarta. Sosai hankalinsu dr Raheem ya tashi sbd kokarin ceto Ransa da suke sedai baya alamar yana karban treatment din dan haka suka sauya method cikin gaggawa kwarewa. Sayd kuwa ana shigewa da AZIZ din zubewa yayi gurin a qasa yana cusa kansa cikin kafafunsa tareda fashewa da wani irin kuka me karfin gaske yana dukan kirjinsa dake wani irin azababben radadi da ciwon kwatanta azabar da Ummitah ta shiga kafin rasuwarta, Da ranta aka zare mata zuciyar datake bugawa a kirjinta batareda wata nakasa ba, Da karfi da yaji aka zare mata zuciyar da Allah ya halicceta da ita, Kasheta akai kisa mai ciwa da radadi batareda taga ko abinda ta haifa da kanta ba.... Wani gawurtaccen kukan ya sake sakewa radadin da zuciyarsa da kirjinsa ke masa suna tsanantar da shima ya kasa riqewa ya fara dafawa zai miqe sedai gangar jikinsa kasawa tai ya zube a gurin yana fasa kukan dayake fitowa tin daga tsakiyar zuciyarsa dayakejin inama tasa zuciyar aka cire aka bar Ummitah da tata. Gaggawan zuwa akai shima aka kwashesa zuwa emergency sbd ganin irin yanda namiji babba kuma kakkarfa kamarsa da bai rasa komai na jin dadin duniyaba yana kuka sosai yana shidewa ga gangar jikinsa tana kasa daukansa. Ana shigewa dashi su mama na isowa asibitin da falaq wanda itama aka karbeta sbd patient dinsu ce dan haka baa shiga emergency da ita ba ita dakinda zaa kwantar da ita aka nufa da ita da sauri acan suka fara bata taimakon gaggawa duk da sunsan abune me wuya ta farfado yanzu din. Su mama da basusan nan asibitin su AZIZ suke ba zaman jira suka fara cikin tashin hankali da damuwa kala kala kuma har lokacin bata dena kiran wayar Sayd ba. Rin suna zaune har suka kasa zaman sai kaida kawo suke, shima suka gaji suka fita suka dawo babu zancen komai hakama ba bayanin komai akan AZIZ. A asibitin suka kwana cikin masifaffen tashin hankalin daya gama rikice musu.. Guraren 6 na safe Sayd ya farfado cikin hayyacinsa ya tashi zaune yana rintse idanuwansa sa sukai tsananin nauyi da kansa. Ya jima a zaune nurses na sake dubasa kafin dr Raheem yazo ya sake dubasa ya sanar dashi Falaq na asibitin tin daren jiyan itama aka kawota. Yanajin hakan ya dago da sauri sbd take yasan ansake triggering ciwonta kenan.. Saukowa gadon yayi ya nufi toilet din dakin cikin karfin hali da jarumta yayo alwala ya fito a dakin yayi sallah. Yana gama addua ya dauki wayarsa dake gefen gadon yaga kiran mama sunfi guda hamsin. Miqewa yayi yana sallamar kansa ya fice daga dakin ya nufi gurinsu mama wainda suna ganinsa Fiddausi ta miqe tsaye tana zuba masa duka idanuwanta jiran abinda zai fada. Mama kuwa da tini itama ciwon zuciyarta yaketa kokarin tashi sbd tashin hankali da damuwa kasa tashi tayi daga zaunen ta zuba masa idanuwanta da sukai ciki sbd damuwa da rashin baccin da sukai a daren. Muryansa datai tsananin nauyi sbd yanayinsa ya bude baki yace "Mama yaya falaq? Meya sameta?badai collapsing tai ba?? Mama data rasa wace tambayar zata amsa tace "Daddynta dataji ba lafiya ta zube,ina AZIZ din?yaya yake,meya samesa?? Shima a qataice ya amsa tambayarta da cewa kawai attack ne ya samu amma insha Allah zuwa yanzu ma ya samu dawowa daidai. Juyawa yayi ya nufi dakin da falaq take yaga tana kwance sanyeda wasu abubuwa da aka daura mata. Rintse idanuwansa yayi yanajin wani irin nauyi da qunci na danne kirjinsa na tinawa da suna tsaye a kofar dakin da ake ciki ana cirewa Ummitah zuciyarta suna gadin banza batareda sun saniba a wancan lokacin... Juyawa yayi da sauri yabar dakin ya nufi waje gaba daya ya isa mota ya bude ya fada tareda rufewa yana dora kansa a steering yana dafe kirjinsa da hannuwansa duka biyu sbd ciwon dayake masa sosai.. A wannan lokacin da ake cirewa Ummitah zuciyarta da abu ne da Allah zai nuna musu zai fasa kofar dakin ya shiga ya cinnawa gabaki daya likitacin dake ciki wuta batareda ya bar hakan ba dan zai iya tada asibitin gaba daya daya bari a taba ko kirjin Ummitansa bare rabata da ranta karfi da yaji. Dukan kirjinsa yake da karfi idanuwansa na cika da hawayen da suka qafe sunma kasa gangarowa sbd radadin dayake cikinsa. ****Acan ciki kuwa Karfe goma AZIZ ya bude idanuwansa ahankali da suke jajir kamar wanda yayi shekara a cikin matsanancin hali... Akan fuskan Mama datake zaune a dakin ya sauke idanuwansa batareda ya kyafta ba, Tasowa mama tayi ahankali tana kallansa cikeda fargaban ganin jan idanuwansa. Bakinta ta bude cikeda tsananin kulawa da kauna zatai magana ya rigata a hankali da wani irin sauti me tsananin sanyi da rashin hayaniya yace "Mama wani irin kewana Ummitah tayi a lokacin da bana nan kafin kafin rasuwarta, Wane irin yanayi ta shiga a lokacinda ciwon ajali ya taso mata??? Cak mama ta tsaya cikeda matsanancin mamaki da tsoro sbd tinda akai rasuwar a tsawon shekarun bai taba ambatar kalma daya data danganci rasuwarta ba bare yanda ta rasun suma sunyi shiru sbd bai taba tambaya ba ko maganar sai yanzu kwatsam taji tambayar kamar saukan aradu.. Dago idanuwanta tayi ta kallesa shima ita yake kalla har lokacin batareda komai ya motsaba a jikinsa wanda ya saka gaban mama mugun faduwa tana nufosa da sauri sbd tsoron idan ba paralys dinne ya kuma samu ba. Hannunsa ya daga ahankali ya dakatar da ita yana rintse idanuwansa sbd bayason motsawa ko kadan sbd wutar datake cin jini da gangar jikinsa tareda zuciyarsa. Dakatawa tayi tareda zaunawa ahankali kan kujera idanuwanta na dan sauyawa sbd itama harga Allah batason tina rashin Ummitan da sukai. "Kafin tasowan nakudarta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163