Chapter 94
Chapter 94
Ummitah zataso inama ace Allah zai bata ikon ganinsa yazo gareta, Inama zasu tausaya mata su barta ta koma ga dan uwanta da mijinta da abinda ta haifa da mamanta, Ya sani a wannan lokacin da suke kokarin rabata da duniya tayi hawayen azaba,tayi na rashin sanin ayau zata bar duniya,tayi na tausayinsa sbd tasan zai shiga tashin hankalin da babu ranar fita... Tina irin wannan ne yake sakasa hawayen tausayin kansa dana yar uwarsa a kowane lokacin da yanayinsa ya taso. A yanzu dayakeson yi musu tsanar datafi komai karfi da muni a yanxu dinne kuma zuciyarsa ke jin tsananin kaunar Zuciyar tata datake bugawa da tsananin sonsa da kaunarsa amma a wani kirjin da bana Ummitanba, Ta tafi tabar masa bugun zuciyarta dayake tsananin son jinsa a hannunsa, Ya tsane Jannah amma yana kaunar bugun zuciyarta tayaya zai iya barin kansa ya hada wainnan feelings din guda biyu? Tsananin tsana da kuma tsananin kauna... Wannan tinanin ke sakasa tsanar kansa tsana me tsananin gaske, Amma duk da hakan bazai taba samun nutsuwa ba saiya tabbatarda Jannah bata sake dandanar farin cikin duniya ba, Zaadens suna kallo zai mayarda rayuwar da sukafi so fiyeda komai ba komaiba, Suna kallo zai maidata abar tausayi da baqin cikin kallo bazasu iya komaiba sbd sun riga sun daura aurenda bazasu iya rabawaba sai lokacinda ya gama da ita zai jefa musu ita a lokacinda batada amfanin komai a duniyar dan haka Auren a goben ba fashi ya karba sadakarta hakama ya bawa falaq abinda takeso itama mama ya cika mata umarninta na son yayi auren. Su Mama kuwa hankali kwance sukam sunga hidimar farin ciki gabansu, Baba alhassan Alh saad ya kira ya sanar masa maganar auren da babu shiri dan haka ya sanar masa goben dai sune wakilan ango. Bayan ya kira Alh saad Alh Ahmed ya kira abokin aikin Baban AZIZ din wanda shine ya kawosa gurin su Alh saad tin lokacinda mahaifinsu ya rasu. Shima sosai yayi farin ciki dan haka da shirinsa ya kwana yace shine zai biya sadaki Baba alhassan yace aa shine zai biya,shima Alh saad cewa yayi shine zai biya baba alhassan yace sam shine zai biya sadakin. Qin yadda sukai sukace aa yabari su biya, Ganin kowannensu nason ya kasance shine ya biya sadakin auren wanda sukejinsa har cikin ransu tamkar sune suka haifesa dan haka suka yadda akan kowa ya bada 500k su biya sadakin 1.5. Baba alhassan ne yace aa sbd albarkar aure baa son sadaki me yawaba 100k kowa zai bada ayi sadakin 300k ma ya isa. Amincewa sukai sa hakan dan haka kowannensu a cikin daren yafara kokarin buga wayoyin gayyatar jamaarsa da manyan mutane. A cikin daren Sayd yasa aka buga wata lafiyayyar invitation ta waya a cikin daren aka fara yadawa manyan mutanensa dake kusa harma da wanda basa kusa bazasu samu damar zuwaba sbd kurewan time amma a cikin daren kafin safe maganar Auren AZIZ AY LIMBA da JANNAH ZAD ta fita anata mamakin lamarin amma dayake already Zaadens sunyi gayyata tin kafin yanzu sai ya zama mutane da yawa da manyan kasashe da dama da zasu halarta already suna abuja sun iso a ranar sbd goben sai gashi a daren suke samun kuma AZIZ LIMBA ne wanda zaa daura dashi goben. ********** A ZADEENs kuwa AZIZ da familynsa na barin mansion din shiru sukai kowa ya kasa motsi sbd ya bude aikin da basu shirya tarbansa yanxuba. Ammar wani irin ja idanuwansa sukai yana jin kansa da tinaninsa na toshewa kasa cewa komai yayi bayani yake jira daga duk wanda Allah ya bawa ikon fara samun dawowa hayyacinsa a cikinsu sbd yasan suma shock din suke ciki na jin zancen haukan da LIMBA yayi. #MAMUH ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 mamuhgee A DUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 57 Mimi ce ta iya bude baki dakyar zatai magana hannuwanta na rawa Anny tai saurin riqe hannuwanta da sauri cikin kulawa dan hanata maganar da zata fada tace "Mimi karkice komai,ki kwantar da hankalinki Abinda kikaji ba hakan bane muje ki samu nutsuwa sai amiki bayanin komai daga baya. Zare hannunta mimi tai daga na Anny tana kallan Maheer kafin ta maida kallanta kan Dad tace "Auren Ammar da jannah buri na ne tin daga ranar dana haifeta ta diro duniya, Bazan taba karban Kowane miji ga jannah ba bayan Ammar, Idan akwai abinda yake faruwa ku sani ban yadda dashiba Koda wasa aka fasa auran Ammar da jannah kunci Amanata da Ammar harma da jannah din" Maheer baice komaiba ya kalli Anny batareda yace komaiba ta fahimci abinda yake nufi na taja Mimin zuwa daki. Sake kama hannun Mimin tayi tana cewa "Mimi muje ki huta babu abinda zai faru insha Allah ki kwantar da hankalinki wlh bazaa aurawa jannah kowaba sai wanda takeso dan haka muje ki huta gobe ranar farin ciki ce" Dad da baice komaiba kallan Anny yayi wanda itama shi ta kalla take ta fahimci nasa Kallan itama dan haka jan Mimi tayi cikin kulawa zuwa bedroom dinta sbd sosai ta shiga tashin hankali da shock dan haka jininta ya hau sosai. Suna isa daki taimaka mata tai ta kwanta taje qaramin dakin maganin da ake dashi a mansion din sbd ciwon jannah kawai da duk sauran ciwon yan gidan duka tinda sunada nurse sunda likita shiyasa komai akwai gidan. Magani ta dauko me karfin gaske tasa a juice ta bawa Mimin cikeda kulawa tana cewa Mimi sha zaki samu dan sauki saikiyi baccin ko minti 30 kanki ya sake. Sha Mimin tayi sosai sbd maqoshinta daya bushe sbd tashin hankalin. Tana miqawa Anny cup din taji idanuwanta na juyawa kanta ma na juyawa kafin tayi wani motsin ta zube a gadon. Gyara mata kwanciya Anny tayi tana sauke ajiyar zuciya tareda rufeta tana cewa "Sorry Mimi koda zaki tashi Jannah ta jima da zama JANNAH LIMBA, Mrs AY LIMBA Daga baya kinyi bayanin Alkawarin aurenta da Ammar saiki hada da hakuri" Juyawa tayi ta fice dakin tana rufowa ta koma palon Dad dan tayasu handling Ammar sbd ba wata dubara ce dasu ba zasu iya lalata komai. Tana shigowa palon Ammar na miqewa tsaye zaiyi magana jikinsa na wata irin jijjiga sosai da sauri ta isa gurinsa tana cewa "Ba maganar komai zaayiba a fara neman lafiyan jan tukuna." Kaman dukkaninsu jira suke suka sake yi kan Jan har Ammar din wanda yake ransa kansa akan duk abinda ya shafi jannah. Jannah din ta dawo daidai numfashinta ya daidaita sedai idanuwanta a rufe suke bata iya komai. Dad ne ya kalli Maheer yace ya dauketa yakaita dakinta. Cak Maheer din ya dauketa ya fice da ita sai alokacin Ammar ya dago jajayen idanuwansa ya kalli dadi hannuwansa na tsananta rawa ya bude baki muryansa na hadewa da rawa yace "Dad what's going on? Is there something daya kamata na sani? Abin nufi Dad akwai abinda yakamata na sani?? Dad bakaji me bastard dincan ya fada bane kafin ya fita? Yana magana akan auren My jannah, My jannah,my jannah fa dad., Anny ce tayi saurin cewa "Ammar you
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163