Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 110

Chapter 110

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

kwana biyu ta shiga cikin masu aikin gidan kuma sosai sukejin dadin komai nata akan nasu masu aikin da ake biya da tsada. Jannah data kasa sakewa taci abinci Ammar ne ya kalleta yana daukan serving spoon zai zuba mata chicken soup akan abincinta dayasan tana so maganar AZIZ LIMBA ta ratsa shirun gurin a natse hankali kwance da cewa "In the next 40 min zan tafi tareda falaq Aziz da......kallan Ammar yayi kafin ya kalli jannah da bata dagoba yace "Da Matar da aka bani......" Serving spoon din hannun Ammar kubucewa yayi daga hannunsa ya fada cikin soup din tayi baltsin daya sakasa saurin dora hannunsa akan fuskan falaq dake gurin daidai tareda hannun jannah din hannunsa ya sauka nata a qasa nasa a sama. Maheer da Dad kuwa a tare suka sarke da abincin da suke ji suna dagowa kallansa. Anny tai saurin bawa Maheer ruwa Mimi ma Dad din ta bawa hannuwanta na dan rawa tana kokarin boye nata tashin hankalin. Jannah ma ahankali ta dago ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye. Shi kuwa kaman bashine yayi maganarba ya kalli falaq da wani irin farin ciki ya sake ciketa ta riqe hannunsa dana jannah tana cewa "Thank you BestDaddy" Dad ne daya gama tari ya kallesa yana boye damuwarsa yace "Da sauri haka babu shirin komai? Ko zaka bari zuwa nan da kwana biyu ta shirya a natse" Zubawa dad din idanuwansa yayi baida niyar basa amsa saida Ammar ya kasa hakuri yace "Daman ai hakan ya kamata abari komai ya tafi a natse" Batareda AZIZ ya kallesaba ya kalli Dad yace 'idan tana buqatan qarin kwana biyu zan qara mata sati daya Amma Dr Ammar Zad ne zai kaita da kansa, Idan ya yadda zai kaita har cikin LIMBAs to shikenan ta qara sati daya" Kallan Ammar kowa yayi ana jiran amsarsa shikuwa AZIZ din ya zubawa ido zuciyarsa kaman zata fashe da tsananin baqin cikin jin shi yakeso yakai Jannah da kansa gidan wani. Dad ne ya dauke kallansa daga Ammar din yana cewa "To ai wannan ba damuwa bane tinda daman qanwarsa ce yanada haqqin kaita gidan mijinta dan haka ba damuwa hakan yayi" Abincin dayake bakin jannah dinne ya wuce mata da karfi tana daukan ruwa a cup tasha ahankali ya wuce. Ammar ma jin yayi abincin dayake cikin bakinsa ya koma masa kaman madaci ya hadiye daqyar tareda shan ruwa. Anny kuwa cikin farin ciki itama take dan haka itada saleem ne kadai da falaq sukaci abincinsu hankali kwance akan dining din. Falaq na gamawa ya tashi tareda ita suka bar dining din dan shima kadan yaci yabar musu kayansu. A palon Dad suka zauna shida Dad din da daddy mahmoud da maheer sunata firar business da wasu abubuwan. Ita kuma falaq tana daki Jannah da Fiddausi na hada kayanta dan Daddynta zatabi yau kam sai gida batajin zata iya bacci bayan tasan Daddynta na gari. 9 suka fito tana riqe da hannun jannah tanajin kewanta tin bata tafi ba. Har mota suka rakata tana kallan uncle dinta datai missing shima cikin tsananin farin ciki. A motarsa shi da ita ne a baya sai Sayd yana taqi Fiddausi na gaba suka bar zaadens zuwa gida. Suna zuwa masu aiki sukaita mata barka da dawowa Fiddausi ma jin tayi ta samu sukuni ta dawo gida. Palonsa suka wuce ita dashi Fiddausi kuma ta wuce da kayanta duka ta kai mata daki. Firar zamanta a zadeens din taketa basa da yanda kullum suke waya da mama da yanda jan dinta ke tsananin sonta. Sauraronta kawai yake yana kallanta sbd batason tana basa labari yana qin bata hankalinsa shiyasa idan taba basa labari koda wanda baya sone saiya bata hankalinsa ya saurara. Sai datai sututunta ta gaji tafara jin bacci ta tafi daki tai shirin bacci ta kwanta. Shima shirin baccin yayi bayan ya gama waya da mama akan dawowanta gobe tukuna ya kwanta. Washe gari suna gama breakfast ta kira jannah ta fada mata daura 6 days ta dawo gidansu gaba daya. Sai yamma sosai mama suka iso itada Baba alhassan wanda yake nan shima yanxu sbd matansa daya ta rasu tin shekaru biyar yanxu dan haka baida mata yanxu hakama yaransa kowace tana gidan aure daman Sayd ne kawai namiji. Murna sosai su falaq sukai da Fiddausi daga kuma akaita bawa mama labari itama tareda fada mata saura kwana 6 jannah ta taho. Jin hakan mama tai magana da AZIZ din akan inda jannah zata xauna yace zata zauna dakin dayake kusa dana Falaq sai xuwa gaba zaa ware mata bangarenta idan zaayi gyara. Hakan baiwa mama ba amma sbd ya fada dalilinsa saita yadda da hakan tasa aka cire komai na dakin duk da sabbi ne matsu tsananin tsada tasa aka saka mata wasu kayan. Lafiyayyan lefen da aka kashewa kudin gaske da mama ta hada da manyan kudin da sarkokin gwal da English gold din daya kwashe kudade masu yawan gaske mama ta saka su anty maryam da iyalan gidan Alh Ahmed suka kai zaadens wanda ya bawa zaadens mamaki sosai sbd basu dauka AZIZ din zai iya kashe wannan maqudan millions din akan auren da suke tinanin baya so yanxu batareda sun san baimasan da lefen ba shi. Jikin Mimi da jannah sanyi yayi sosai sbd saura kwana uku tafiyan tata, Dad duk yanda yaso magana da AZIZ din yaqi barin su gansa, Sunqi maganar dukiyar aurenta da zasu bada a zuba mata a gidan sbd basason auren ya zama cikakken aure dan haka sukai shiru suma ta wannan bangaren. Anny ce ta dage da shirye shirye sosai tana ragewa jannah damuwar data shiga. Ana gobe tarewan sakonsa ya shigo wayar Dad akan cewa goben by 7 Ammar ya iso da Jannah din limbas. Dad bai taba haduwa da dan adam dayake kallan tsaban idonsaba yayi masa rashin mutunci na kai tsaye ba ba shakkar komai sai LIMBA Amma dai koma menene zai daure ya hadiye sbd yarsa tana hannunsa yanxu tinda aurensa ne akanta. Washe gari kaman ba 'yar datafi kowace mace gata da iko ba a zaadens haka akai shirin tafiyarta. Ammar dayake jin kaman zai mutu ayau din dan zuciyarsa tsananin ciwo take masa hakama kirjinsa kaman zai qone sbd tafasa, Daddy mahmoud ne ya lallaba ya ringa binsa da zantikan da suka sakasa fitowa kaita din da kansa zuciyarsa na neman bugawa. Suna kokarin fitowa Jannah tayi kuka har batada karfi saiga Anty maryam da uwargidan Alh Saad din sunzo da mota biyu lafiyayyu na daukanta mama ta aikosu. Sai alokacin Mimi taji dan sanyi ya dan ratsata sbd ita dai ma bata taba ganin irin wannna kaddararren auren mulkin mallakaba Su kuma su Dad sbd shine kaman yake riqe dasu ya hanasu qarasa zubewa ya sakasu kasa cewa komai wanda ta wani bangaren ba hakan bane su yanxu hanyar da zasu dawo da komai nasu suke nema su nuna masa Jannah tafi karfin duk wani namijin dayake ji da kansa kamarsa dan kuwa akanta zasu iya batar dashi duniyar ma gabaki daya. Su anty maryam ne suka karbo Amarya jannah cikin mutuncin da mutuntawa da girmamawa aka basu ita cikin bada amanar suka tafi da ita tareda Anny da mommy matar daddy mahmoud har

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});