Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 154

Chapter 154

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,212 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 93 *SHOP WITH ME by RANO* 08030811300 Best children's clothing shop💯 https://chat.whatsapp.com/Gk4H76TlRgyAAWIWgx3Jo7 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************** Dakatawa yayi cak daga kokarin barin gurin dayake tareda kasa juyowa yana rintse idanuwansa da sukai wata irin rama suka qanjame., Bude kofar dakin tayi ahankali zata fito takarda me tsayin gaske ta fado daga jikin kofar wadda ta sakata dakatawa tana kallan takardar kafin ta dago ta kalli bayan saleem din wanda da alama shine ya saka mata ita Durqusawa tayi ahankali ta dauka tareda budewa hannuwanta na rawa tafara karanta abinda yake ciki..... Subucewa takardar tayi daga hannunta cikin wani irin slow na mafi munin tashin jiri ya dibeta tayi baya zata zube ya juyo da sauri ya tareta jikinsa yana sauke idanuwansa akanta. Numfashi ta ringa saukewa ahankali ahankali tana jero ajiyar zuciya tana samu tana neman karbo hankalinta dayake barin jikinta, Karfi ta harhada ta zame daga jikinsa tareda miqewa tsaye daidai ta daga hannu cikin rufewan ido ta sakar masa wani lafiyayyan mari tareda cakumosa bakinta na rawa hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata tace "Me nayi maka zaka mun hakan??? Mene nayi na cancanta wannan abinda zakamun?? Idan ka zabi barina me zaka cewa ubangijinka da nauyina a yanzu ya dora maka? Me nayi dazan cancanci hakan? Sakinsa tayi tana yin baya tana neman kuka amma ya kasa zuwa tace "Ka tausayawa maraicina karka mun haka Saleem, Kai kadai gareni a yanzu, Mutuwa zanyi idan ka aikata abinda kake niyar aikatawa, Karka mun hakan, Dan Allah karka mun hakan saleem karka kasheni" Rungumeta yayi da karfi yana fasa kuka a jikinta yana girgiza mata kai cikin radadin zuciya yace "Mutuwa zanyi kamar yanda Mimi ta tafi, Zuciyata ta dade da bugawa banda sauran amfani a rayuwata yanzu bayan na bawa falaq zuciyata sbd nemawa ahalinmu sassauci da samun yancin fitowa daga azabar da suke ciki, Babu wanda zai iya janyewa ya kashe case dinnan su Dad su futo idan ba AZIZ LIMBA ba" Girgiza kai takeyi da karfi tana qanqamesa kaman zata shige kirjinsa ta boye zuciyarsa... "Jannah su Dad bazasu taba fitowa kashesu zaayi kaman yanda suka kashe wanda rayuwarki ce zata mutu ta lalace kwata kwata idan hakan ta faru, Banda amfani,banda tinanin kaina,banda iko ko karfin da zan baki kariya dan hakanne na zabi zama donor din Falaq Aziz sbd kubutar da Dad da Ammar wainda zasu baki kariya da karfinsu da rayuwarsu......" "No,no,no,no Saleem,pls pls pls dena fada, Bazan taba barin hakan ba koda zan rasa raina bazan taba barin kayi hakan ba, Falaq zata rayu,zata samu Donor, Zan bata tawa amma dan Allah Saleem karka mun hakan, Karka zabi barina a wannan quntacciyar duniyar ni kadai banda kowa sai kai, Karkayi Saleem kaine sanyin zuciyata a yanzu,kaine gani na da jina dan Allah karka barni ina buqatarka,ina tsananin kaunarka mutuwa zanyi idan kayi hakan" Gabaki daya ta fita hayyacinta batama san me take fada ba tana qanqamesa da karfi koina jikinta na wata irin rawa tana neman zarewa gabaki dayanta. Rawa shima jikinsa yakeyi yana janyeta jikinsa amma sam taqi sakinsa dan haka ya koma da ita ciki suka zauna taja jikinsa tanata surutai bakinta na rawa hakama jikinta. Rarrashinta yafara kokarin yi yana tattaro karfin hali sbd tagama kashe zuciyarsa da jikinsa da yanayinsa da yanda ta fita hankalinta fit lokaci daya da jin abinda zaiyi din. Shiru sikai yana shafa bayanta ahankali yana mata karatun adduoi a cikin kunnenta ahankali suna ratsata kafin ya fara karantu alqurani a cikin kunnen yana samar mata da nutsuwa da dawowa hayyacinta sbd alamun zarewa da suka bayyanar mata. Ratsata karatun keyi tana sakewa a jikinsa tana rufe idanuwanta ahankali ahankali har dare ya sake ratsawa sosai kamar wadda akayowa aiken bacci sai gashi ya dauketa ahankali ajikin Saleem din wadda yake kuka sosai yana mata karatun har lokacin. Duk yanda yaso yaci karfin zuciyarsa kasawa yayi sbd yanason kubutar da ahalinsa su rayu sbd rayuwar jannah din kawai, Hakama yanason ya bawa AZIZ LIMBA hope na sabuwar rayuwar daya rasa ta hanyar bawa falaq KALBIM dinsa a lokaci daya kuma ya biyasu zuciyar Ummitah da suka lalata musu komai akanta. Zare jikinsa yayi daga nata tareda kai bakinsa yana wani irin kuka me tsananin gaske mara sauti yayi kissing goshin jannah din ya rufe mata jikinta da doguwar hijab dinta tareda ciro dukkanin abinda yake jikinsa na dan kudaden dayake gararin samu ya ajiye mata ya fice daga dakin tareda rufewa ya bar gurin yayi tafiya me nisa kafin ya samu guri ya shige ya zube qasa yana wani irin gunjin kuka har asuba tukuna ya fito ya wuce yabar anguwar gabaki dayanta. Karfe 7 na safe tafara bude idanuwanta ahankali tana motsawa, Nauyi idanuwan sukai mata dan haka ta maidasu ta rufe kafin ta sake budewa tana motsawa ahankali ta tashi zaune tana duba gefenta taga bataga saleem dinba, Bude idanuwanta tayi sosai tana duba dakin taga bata gansa ba, Miqewa tsaye tai jiri dibarta ya zubar qasa, Bata damuba ta sake dafawa ta miqe tana nufar kofar ta bude tareda fitowa tana waiwayan koina, Waje gabaki daya ta fita tana dafe kirjinta ahankali dayayi nauyi ta tabbatarda dai Saleem ya tafi kenan... Faduwa tayi kofar gidan zaune tana cusa kanta cikin kafafunta kirjinta na zafi da nauyi kuka ya kasa zuwa kwata kwata. Tana gurin har rana ta fito sosai ta kasa motsawa sai daga baya ta iya daddafawa ta koma ciki ta zauna gaban kudin daya bar mata ta zuba musu ido batareda ko kyaftawa ba. A ranar kasa zuwa headquarters tayi sbd zazzabi me karfin gaske tareda ciwon zuciya dayake neman taso mata. Sai washe gari ta shirya kamar almajira ta nufi headquarters gurin ganinsu dad wanda daqyar aka bari ta gansu. Ganin yanayinsu ya sakata fita ta siyo musu bread da lemu da pure water ta kawo musu daqyar aka bari suka ci Sunaci tana kallansu tana hawaye masu dumi batareda sun cewa juna komaiba musamman dad da baya gani sosai. A haka ta wuni can sai dare ta dawo tai sallah ta kwanta shiru ba motsin komai. Sati guda tayi tana yawo gurinsu dad kafin aka fara shiga kotu dasu inda lamarin ya dauki zafi sosai basuda lawyer basuda me tsaya musu hakama itama dukkanin abinda take dashi a yanzu ya qare tsaf ko sisi batada shi sai yawo da busashen baki. Dan haka ta maida hankali sosai gurin addua da fadawa Allah ya duba lamarinsu yaji qan ahalinta yayi musu mafita a wannan case din. ******* Tsananin kusanci da Kauna tareda shaquwar datake tsakanin Dr Nico da AZIZ LIMBA ne ya saka wannan karan dole ya tattar yabaro Italy ya dawo

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});