Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 90

Chapter 90

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,206 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

taci din ai zai aura jannah din insha Allah dan itama tanason jannah sosai a matsayin sirikarta. Miqewa tayi tabar dining din tana kuka sosai tana cewa gurin Jannah zata. Mama na jin hakan ta kalli Fiddausi dake kokarin bin bayanta tace "Shirya kuje tinda tace zata gurin jannah din kila ta samu acan ta rarrasheta taci abinci, Ku tabbata taci kada abarta da yinwa" Gyada kai Fiddausi tayi tana bin bayan falaq din da sauri tana ambatar sunanta cikeda tsananin kulawa da kauna. Fitowa tayi bayan ta sako mini hijab akan riga da skirt din tsadaddiyar atampar datake jikinta. Fiddausi daman doguwar riga ce a jikinta ta abaya me kyau da hula dan haka dakinta ta nufa da sauri ta dauko veil din rigar ta fito tabi bayanta. Sayd dayake tareda AZIZ a palonsa ya kasa cewa komai kiran latif ne ya shigo wayarsa yana dauka latif din yace "Ga Ms Falaq Aziz nan tace zaa kaita zaadens,a tafi din? Da izinin Sir LIMBA?? Kallan AZIZ din sayd yayi yana bude baki a tausashe da girmamawa zai sanar masa AZIZ din dayaji abinda aka fada dakatar da sayd din yayi da alamar a kaita sbd tashin hankali zataita yi idan aka hanata taxo ta samu wani ciwon. Mayar da wayar kunnensa sayd yayi yacewa latif "A kaita amma kada takai dare a dawo dasu" "Ok insha Allah" Shiga motar yayi ya tada aka bude musu gate suka fice daga gidan zuwa zaadens. Koda suka isa a zadeens komai ya fara daukan zafi sbd a daidai wannna lokacin Dad ya kira jannah palonsa daga shi sai ita cikeda kulawa ya zaunar da ita kusa dashi ya dafa hannunta cikin kulawa yana kallan yanayinta na sanyi da rasa walwala da duk tayi. Karyewa zuciyarsa tayi yana jin jarabawansa shi kam akan 'yarsa ce, Allah ya riga ya jarabcesa da mata kaunar datafi komai, Akan farin cikinta da bata kulawa da inganta rayuwanta babu abinda bazai iyaba, Itace babban weakness na rayuwarsa data ahalinsa gaba daya, Ko mahaifiyar data haifeta idan zama da itane rashin walwalan yarsa tabbas zai iya sallamarta batareda second tinaniba bare aura mata wanda zuciyarta bashi takewa son aure b da qarasa rayuwarta sedai kuma bayajin zai iya barinta aure a wani gurin me nisa ko a cikin familyn da basu dace da rayuwartaba sbd itace hasken idaniyar ahalinta dan haka duk inda zataje aure sai inda zaa tattalata kaman yanda ake tattalinta a gidansu ga kuma yanayi na zuciyarta dayake jin tsoron aurenta wani gurin a sakata bacin ran da zata iya samun matsala dan haka a wani bangaren kwata kwata baya kaunar ta auri wani wanda ba Ammar dinba sbd zasu cigaba da zama a cikinsu ne. Dago idanuwanta tai itama ta kalli dad din wanda yake tinani kafin ya bude baki a natse cikin kulawa yace "Jan Zad karki boyewa Dad dinki komai, Banda kowane irin kwanciyar hankalin dayakai na ganinki a cikin farin ciki da walwalwa tareda samun kwnaciyar hankali, Karki manta you are my one and only princess, My beautiful and brave girl, Remember you don't hide anything from your dad tin kina qarama right?? Gyada kai tayi jikinta na tsananin sanyi Yace "Jannah kinason auren Ammar kokuwa kina buqatan a baki time ki sake tinani?? Kina sonsa ne kawai as brother bakya masa soyayyar aure??" Wani irin nauyin gaske dayake danne da kirjinta tsawon lokaci taji yana warwarewa ahankali idanuwanta na cikowa da hawaye sbd kunyar Dad din data kanta akan Zamowant kaman butulu ga soyayyar Ammar data taso a cikinta. Gangarowa hawayenta sukai tana rufe idanuwanta tana jin soyayyar wanda baimasan tanayi ba mai karfi da ciwon gaske, Ta laluba,ta shiga tinani,tayi kukan tayi binciken inda soyayyar Ammar ta bace bat a zuciyarta ta rasa ya akai... Sanyi jikin dad yayi sbd kenan dai ta tabbata da gaske ne ba son auren Ammar din takeba. Wani sarawa yaji kansa yayi sbd wannan wata sabuwar qaramar masifa ce zata qullu dan tabbas Ammar zai tabu,hakama shi bazai iya barinta aure wani gurinba sedai zaman gidan kenan dan bazai bari taje auren wani guri ba tinda ba lafiyayya bace a kashe masa ita a banza dan haka yaya kenan. Maheer ne ya shiga tareda rufe kofar palon yana kallan Jannah din dake kuka mai tsima zuciya sosai kan qasa ta kasa kallan dad din sbd kunyar itace take tsananin son wanda ko a jerin mutane bai gama ajiyetaba take ganin. Zaunawa Maheer yayi gefenta yana tausasa murya yace "Da gasken kenan bakyason auren?? Meyasa Jan? Ammar tin kina fadowa duniya yake miki tsananin so, Meyasa duk wannan shekarun baki bawa zuciyanki daman sonsa ba sai yanzu da komai yazo qarshe zaa muku aure?? Girgiza kai tayi cikin tsananin takaicin kanta da sanyin jikin da batasan itama ya zataiba tace "Bansaniba,wlh inasonsa ina sonsa sosai inason aurensa bansan meya sameniba yanzu, Bansan meyasa ba, Zan auresa bazan iya kasa aurensaba sbd inason nasosa kaman yanda yakeso na amma zuciyana ta kasa hakan, Kallan dad tayi wanda jikinsa ya qarasa mutuwa tace "Dad zan auresa, Shi zan aura bazan taba iya fasa aurensa ba dan Allah kada abari yasan laifin da zuciyana tai masa na kasa saka sonsa a cikinta duk da a baya nasan shine yake cikin zuciyata shi kadai..... Katse Maheer yayi da cewa "Idan a baya kina sonsa meya faru da yanzu din Jan?? AZIZ LIMBA ne???? Rintse idanuwanta tayi da karfi hawayen cikinsu na sake gangarowa ta zame qasa tana cusa kanta cikin qafafunta tana kasa cewa komai sbd abin daman ya isheta ita kadai take neman bugawa batareda fidda maganar ciki da zuciyarta ba. Dad kuwa da sauri ya kalli Maheer lafin ya kalli jannah din wadda ta sakasa sake shiga tsananin shock yace "LIMBA kuma? Shi takeso? Are they inlove with each other ko me? Numfashi me zafin gaske Maheer ya sauke yana cewa "I dont know Dad amma shine wanda take tsananin so a yanzu" Wani dan tari dad yayi yana jin tension da kuma sassaucin komai duk a lokaci daya sbd Indai har bata son auren Ammar to baida baqin cikin bawa AZIZ LIMBA jannah dinsa sbd zata cigab da samun rayuwar data taso a cikinta hankali kwance cikin kulawa me tsanani to amma AZIZ din yanason Jannah dinne shima kokuwa. Maheer ma tinanin ya shiga hakama jannah din wadda takejin nauyin zuciyarta n raguwa sbd kaman ta rage zancen zuciyanta ne ta samu sassauci. #MAMUH ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 mamuhgee A DUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 54 Kasa cewa komai dad yayi sbd bayason ya zafafawa Jannah kuka da damuwanta sedai kuma tinda tariga ta furta da gaske zuciyarta ba son aure takewa Ammar ba tabbas bazai mata dole ba, AZIZ LIMBA kuma datake so tamkar abu ne me sauki tinda sun zama daya zai basa aurenta dan farin cikinta da kuma sake samun damar zamowa cikakken family. Maheer kuwa jin yayi kaman kuskure ne babba a cikin abinda duk yake shirin biyowa baya sedai kuma shima indai Jannah batason abu bazai iya bari a mata dolenba dan haka shima

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});