Chapter 93
Chapter 93
Zad Shine likitanta tin b yanzu ba zai dubata ne a matsayin likita ba wani abinba daban........ Dago idanuwansa yayi ya zubawa dad din sbd daga karshe dai sun fada abinda yakeson tabbatarwa. Ammar din ya yiwa wani kallan daya saka Mimi zubewa zaune sbd jirim dayake dibanta. Irin kallan da yayiwa Ammar shi ya yiwa dad da maheer kafin ya hadiye wutar dake cin zuciyarsa ya bude baki yace "Na karba sadakarka a goben zan aureta a matsayin uwar da Falaq takeso" Juyawa yayi yabar palon sayd ya kama hannun falaq dake riqe dana jannah din suka bi bayansa daman mama na can palon take Fiddausi na ganin fitowarsu ta kirata suka bar gidan AZIZ din da kansa yace mata ta shirya gobe zaa daura masa auren datake so. A cikin palon Kuwa wani masifaffen tension ne me karfim gaske ya cike gurin sbd Ammar kasa motsawa yayi idanuwansa akan maheer dayake riqe da hannuwansa. Mimi kuwa jin tayi numfashinta yana neman daukewa itama Dad dinma jininsa sama ya ringa yi yana kasa kallan Ammar sbd bai san AZIZ zaiyi magana a gaban Ammar din ba. #MAMUH*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 56 Falaq farin cikine ya ciketa gabaki daya na jin Daddynta zai aura Jannah dan haka a mota qanqame hannunsa tayi tana bayyanar da farin cikinta ta kalli fuskansa da babu alamar farin ciki ko kadan a kanta tace "I love you Daddy" Juyowa yayi a hankali cikin nutsuwa ya saukar da idanuwansa akanta yana karantar asalin farin cikin me tsanani dayake bayyane akan fuskanta tana murmushi tana jin kaman tin yau ta tafi da jannah din gidansu. Sayd dayake gaba shiru yayi yana sauraransu ta wani bangaren kuma shima hakan shine abinda yake tsananin so wato rabo zuciyar Ummitah daga zaadens sbd kada ta gurbata kaman yanda duka zuciyar familyn take a gurbace, Babban fatarsa kafin su illata familyn ya zama zuciyar Ummitah tana tareda su dan haka shi wannan hukuncin shine daidai garesa kuma abinda yake jira dan haka daga lokacinda akai auren ta gama shigowa hannunsu komai ya nutsu to lokacin tarwatsa familyn zai fara duk da suna nan suna tsananin neman Dr ken wanda shi sukeson ya shiga hannunsa kafin komai sbd shine ya basu Ummitah, Sunason Farawa Dasu dr Abraham amma kuma dole saisun fara kama dr ken sbd shine komai ya fito ta hannunsa dan haka nemansa suke sosai saidashi komai zai tafi yanda akeso. Mama kuwa jin tayi zuciyarta kaman ta zuba ruwa a qasa tasha dan haka koda suka isa gida kasa shirin bacci tayi ta zauna tahau wayoyi. Anty maryam ta fara kira akan lefen datakeson a hada mata na gani na fada a qanqanin lokaci. Anty maryam na jin maganar auren farin ciki me tsanani da mamaki me girma suka rufeta lokaci daya da kuma Acikin yayanta dataita kwadayin ya auri daya amma duk da hakan farin ciki sosai tayi ta matsu goben tayi su isa LIMBAs din. Baba alhassan ma daman yana nan har lokacin dan hana mama na sanar masa Sayd ya kira yaji komai daga bakinsa sbd AZIZ din ya shige ya hana kowa sake ganinsa sbd tsananin zafin kansa dayakeji yana jin kaman hakan bai kamata ba ga UMMITANSA to amma yana tsananin buqatan zuciyar Ummitah a kusa dashi. Ruwa ne ya sakarwa kansa batareda ya cire kayan jikinsa idanuwansa a rufe ya qanqame jikinsa yanajin kaman kansa zai juye sbd tsananin zafin dayake tashi a cikinsa, Yana tsananin qin Zaadens da jannah din kanta tsana me tsananin gaske da zai iya komai dan faduwarsu koda hakan na nufin su fadi tare, Ta bagare daya yana tsananin Kaunar duk abinda ya shafi Ummitah koda qazantace indai ta Ummitah ce sonta yake da gaske, Baitaba qi ko gudun abinda ya shafi Ummitah ba, Ta bar duniya bazata taba dawowa har abada amma zuciyarta na duniya taba bugawa tayaya zai tsani kirjin da zuciyar Ummitah take bugawa a cikinta???? Zuciyarsa ta kasa hakan, Ya tsani jannah tsana mafi muni a lokaci day kuma yana tsananin kaunar zuciyar datake bugawa a kirjinta.... Rawa jikinsa yakeyi sosai yana wani irin jijjiga yana sake qanqame jikinsa da karfi sbd trauma dinsa da shima babu lokacinda bata tashi idan ya samu kansa a cikin wannan tsananin ciwo da radadin tinanin kauna da tsana dake cinsa lokaci daya wanda babu wanda ya taba sanin da hakan. Ruwan sosai sike sauka jikinsa jikin nasa na sake daukan jijjiga idanuwansa sunyi wani irin jan da idan da wani zaigansa a lokacin tsoro zaiji. Azaba ce sosai yake ji a cikin kansa yafara buga kan a jikin bango da karfi kafin qafafunsa suka kasa riqesa ya silale a gurin qasa yana qanqame jikinsa har lokacin ruwa na sauka akansa. Tsawon lokaci yana matse da jikinsa qasa kwance jikinsa na rawa sosai ruwa na sauka akansa ahankali ahankali harya nutsu yayi shiru idanuwansa a rufe wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwansa ya budesu ahankali yana ganin kamar Ummitansa na gabansa ya qurawa gabansa ido kaman itada mahaifiyarsa suna tareda shi. Ya jima a hakan zuciyarsa na karairayewa kafin ya lumshe idanuwansa yana fatan duk suna cikin rahamar ubangiji. Daqyar ya iya kai hannunsa ya sauya zuwa ruwan zafi ya miqe ya zare kayansa yayi wanka da tsadaddun shower liquids dinsa kafin ya zari daya daga cikin towels din dasuke jere a toilet din masu yawa sa laushi ya daura a jikinsa ya fito fararen idanuwansa da suka sauya sunyi wani iri kaman sexy dan da akwai macen da zata gansa a lokacin tabbasa zata iya kasa riqe kanta dan kallo daya zai maka dasu ka nema zarewa da neman nutsuwarka ka rasa. Tin daga lokacinda ya Ummitah tabar duniya tabarda da wannann trauma din babu daren da baya samun kansa a wannan yanayin batareda da kowa ya taba saniba, Shi kadai yakeshan azabarsa ya gama ya fito batareda kowa y saniba sai dr Nico wanda shine likitansa, Azaba sosai yakesha sbd zuciyarsa haryanzu ta kasa fita daga radadi da ciwon rashin yar Uwarsa wadda sai ranar daya bar Duniya zai huta daga wannan ciwon. Ko Sayd baitaba saniba sai daga baya bayan shekaru ya sani a wani tafiya da sukai ya samesa dakinsa da daddare akan wani issue ya tararda yana bathroom wani irin kuka da nishin dayake jine ya sakasa nufar bathroom din wanda ya tarar dashi a wannan halin, Tim daga wannan lokacin ya san ashe AZIZ din bai warke daga trauma dinsaba sai tsananin data qara amma tsawon shekaru basu taba saniba sbd ya zabi ya boye ya ringa jin radadinsa shi kadai. Tin daga wannan lokacin Sayd ya tsananta kaunarsa da kulawansa akan AZIZ din, A lokuta da dama shine yakan rungumesa idan yanayin yazo masa dan sassauta masa ciwon yana hawayen radadin ganinsa a cikin wannan yanayin. Dr Nico na iya kokarinsa akan hakan sbd shine therapist dinsa dan haka sauki yake samu sosai ana samun cigaba sosai sai gashi kwatsam Maganar kashe Ummitan akai ta bayyana wanda ya dawo da komai baya dan kwata kwata yanzu ya dena karban kokarin da akeyi akan yanayin nasa. Tsananta yanayinsa yayi sbd yanda aka kashe Ummitah shine kisa mafi tsananin ciwo da rashin tausayi, Abinda yake Tsananta yanayinsa a koyaushe shine yasan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163